• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Sanda Sun Cafke Wata Mata Kan Tsoma Hannun Jikarta ‘Yar Shekara 8 Cikin Ruwan Zafi

by Muhammad
1 year ago
in Al'ajabi
0
Gwamnonin APC Sun Kutsa Kai Jihar Ribas Suna Kokarin Farauto Wike Cikin Jam’iyyarsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘Yan sandan jihar Ondo ta cafke wata mata mai suna Misis Christiana Kehinde da laifin tsoma hannun jikarta cikin ruwan zafi a garin Ondo.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, Funmilayo Odunlami, ya ce wani makwabcin matar da abin ya shafa ya kai rahoto kan laifin cin zarafin yara da ake zargin matar.

  • Arangama Da ‘Yan Bindiga: Mutum 12 Sun Sheka Barzahu
  • Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun

Jami’in hulda da Jama’ar ya ce matar mai shekaru 52 ta tsoma hannun yarinyar a cikin ruwan zafi sannan ta barta a gidan saboda ta saci tukunyar miya, hannayen sun kusan konu kafin a kama matar.

Odunlami ya ce, “A ranar 6 ga watan Yuni, 2022, wani makwabcin da abin ya shafa ya ba da rahoton laifin cin zarafin yara kan wata Misis Christiana Kehinde mai shekara 52 mai lamba 13 Abejoye Odojoka, cikin garin Ondo.

Ta ci gaba da cewa, matar da ko da yaushe ta kasance mai son cin zarafin jikarta Suliat Tunde mai shekara 8, ta tsoma hannun yarinyar a cikin ruwan zafi ta ajiye ta a gidan saboda ta saci tukunyar miya da hannu kusan har sun kusan rubewa.

Labarai Masu Nasaba

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

“An fara bincike ne yayin da wadda ake zargin ta yi ikirarin cewa tana kokarin yin amfani da hakan ne kawai a matsayin wani mataki na hana ta shanmiya ba tare da amincewarta ba.

“An mika yarinyar zuwa cibiyar Trauma da ke garin Ondo domin yi mata tiyata.”

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ayyukan Da Sin Ke Ba Da Gudummowar Aiwatarwa A Kongo Brazzaville Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Hadin Gwiwar Kasashen Biyu A Fannonin Al’adu Da Kiwon Lafiya

Next Post

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Daga Faransa

Related

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna
Al'ajabi

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

2 weeks ago
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Al'ajabi

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

4 months ago
Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka
Al'ajabi

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

4 months ago
Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa
Al'ajabi

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

5 months ago
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta
Al'ajabi

Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

5 months ago
Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano

5 months ago
Next Post
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Daga Faransa

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Daga Faransa

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.