ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Wasan Real Madri 10 Ne Suka Taba Lashe Ballon d’Or

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Real Madrid

A ranar Litinin din da ta gabata dan wasan Real Madri, Karim Benzema kuma dan kwallon tawagar Faransa ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na duniya da ake kira Ballon d’Or na kakar wasa ta 2021 zuwa 2022.

Dan wasan na Real Madrid shi ne na baya-bayan nan da ya lashe kyautar daga kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid a bikin da yake gudana duk shekara wanda mujallar French Football kan gudanar.

  • Gwarzon Dan Kwallon Kafar Duniya: Benzema Ya Lashe Kyautar Ballon D’Or

Kyautar ita ce ta 66 da aka yi bikin karrama ‘yan wasan kwallon kafa da suka yi fice a duniya da aka yi a Faransa kuma a karon farko an auna kwazon dan wasa bisa bajintar da ya yi a kakar wasa, maimakon shekara daya da ake yi a baya.

ADVERTISEMENT

Benzema ya zama na 10 da ya lashe Ballon d’Or daga Real Madrid, bayan da Luka Modric ya dauka a shekara ta 2018 daga kungiyar, bayan kuma ya taimaka wa kasar sa ta Crotia ta je wasan karshe na kofin duniya.

Tsohon dan wasan kungiyar ta Real Madrid Alfredo Di Stéfano, shi ne na farko da ya fara lashe kyautar a shekara ta 1957, sannan ya kara lashe wa a shekarar 1959, sai kuma Raymond Kopa, wanda suka buga wasa tare da Di Stéfano, shi ne ya lashe kyautar shekarar 1958 na biyu daga Real Madrid, sannan Stefanano da ya dauka karo na biyu a shekara ta 1959.

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

Sauran ‘yan wasan da suka lashe Ballon d’Or a Real Madrid sun hada da Zinedine Zidane a shekarar 1998, wanda ya karba daga hannun Ronaldo Nazario na Inter Milan, wanda ya lashe a 1997 da kuma a 2002, wanda ya zama zakara a Real Madrid.

Figo ya dauki Ballon d’Or a Real Madrid a shekarar 2000, sai Michael Owen a shekarar 2001 da Cannabaro a 2006 da kuma Kaka a 2007 sannan sai Cristiano Ronaldo wanda ya dauki Ballon d’Or biyar a tarihi guda hudu a Real Madrid da daya a Manchester United a 2008.

Kyaftin din tawagar Portugal wanda ke wasa a Old Trafford yanzu haka ya lashe a 2013 da 2014 da 2016 da kuma 2017.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 
Wasanni

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina
Wasanni

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL
Wasanni

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Rawar Gani Wajen Tallafawa Ayyukan Daidaita Sauyin Yanayi

Sin Ta Yi Rawar Gani Wajen Tallafawa Ayyukan Daidaita Sauyin Yanayi

LABARAI MASU NASABA

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

November 12, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.