ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yawan Kuɗaɗen Da Ke Wajen Bankuna Sun Ragu Zuwa Kashi 3.66 A Watan Fabrairu

by Abubakar Abba
2 months ago

Wata ƙididdida ta baya-bayan nan, ta sashen kuɗi da babban bankinkuɗin nniiya CBN ya fitar sun nuna cewa, yawan kuɗaɗen hada-hada da ke a wajen bankuna, sun ragu da zuwa kaso 3.66 a watan Watan Fabirairu 2026, wanda hatta ƙananan takardun kuɗaɗe suma sun ragu

Ƙididdigar ta nuna cewa, hakan ya auku ne, saboda irin buƙatar da mutane suke da ita, ta yin amfani da takardun kuɗaɗe inda raguwar ta kai daga kaso 3.66 zuwa kaso Naira tiriliyan 5.21 trillion in February, saɓanin raguwar da aka samu a watannin baya

  • ’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa
  • Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
  • An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
  • Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
  • Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

A yanzu dai, adadin kuɗaɗen da ke yawo a hannun mutane a ƙasar sun kai yawan Naira tiriliyan 5.73, inda hakan ya kasance, ba su sauya daga Naira tiriliyan 5.732, da aka samu a watan Janairun 2026 ba.

ADVERTISEMENT

Hakan na zuwa ne, saboda yawan amfani da kuɗaɗe a hannun ƴan ƙasar da kuma yadda ƴan kasuwa, ke buƙatar kuɗaɗen domin ci gaba da gudanar da hada-hadar kasuwanci, musamman bayan kammala gudanar da shagulgulan bukuwan ƙarshen shekara

Kazalika, wata ƙididdiga da babban bankin na CBN ya fitar sun nuna cewa, a watan Disambar shekarar 2025, kuɗaɗen da ake amfani da su a wajen bankunan ƙasar, sun  ƙaru zuwa Naira tiriliyan 5.41, inda ƙididdigar, ta nuna cewa, an samu wannan ƙaruwar ce, saboda yadda wasu ƴan ƙasar, ke yawan cire kuɗaɗen daga asusun aiiyarsu ba bankunan domin gudanar da ayyukan su na kasuwanci da kuma gudunmawar wasu shagulgular ƙarshen shekara da ta gabata.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Bugu da ƙari, a watan Yuli kuɗaɗen da ke a wajen bankuna sun kai Naira tiriliyan 4.63, kafin su ragu zuwa Naira tirliyan a watan Mayu, inda suka kai Naira tirliyan 4.49 suka kuma ƙara raguwa zuwa Naira tirilian 4.42 , a watan Yuli.

Sun kuma ɗan ƙara ƙaruwa a watan Agusta, inda suka kai Naira tiriliayan 4.46

A zangon farko na 2025, kaɗaɗen sun ɗan daidaita amma daga baya, suka ƙara raguwa

Alƙaluma sun nuna cewa, a watan Janairu kuɗin sun  kai Naira tirilian 4.74, inda a watan Fabirai, suka kai, Naira tiriliayan 4.51, kafin daga baya su ƙaru zuwa Naira tiriliyan 4.60 a cikin watan Maris, suka kuma ragu ɗan kaɗan, a  watan Afirilu, zuwa Naira tiriliyan 4.57.

Gab da ƙarewar 2024, kuɗaɗen na wajen bankuna, sun ragu zuwa Naira tiriliyan 4.65 a kuma watan Disamba, sun ƙaru zuwa Naira tiriliyan 5.13.

Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Gano Bindiga Ƙirar AK-47 Da Ake Alaƙantawa Da Shugaban Wata Kungiyar Sa-Kai (Vigilante)

Ƴansanda Sun Gano Bindiga Ƙirar AK-47 Da Ake Alaƙantawa Da Shugaban Wata Kungiyar Sa-Kai (Vigilante)

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.