ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗalibai Miliyan 1.5 Ne Suka Yi Rajistar Jarrabawar UTME 2026

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
Rajista

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta bayyanawa ɗalibai da sauran al’umma cewar samun nambar e-PIN ko kuma yadda ake yin rajista saboda jarrabawar UTME za a ƙare yin hakan ne ranar 26 ga Tabrairu 2026.

Hukumar ta bada sanarwa inda take nuna ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne suka yi rajistar rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu ta shekarar 2026.

  • Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
  • Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Dokta Fabian Benjamin,mai bada shawara kan harkokin da suka shafi sadarwa na hukumar shi ne ya bayyana hakan ranar Laraba ta makon daya gabata.

ADVERTISEMENT

Ya ce shi tsarin sayar da e-PINs, lamarin da yake ba mai son yin rajistar jarrabawar ta UTME wa’adin zai ƙare a duk cibiyoyin da ake yi ranar Alhamis 26 ga Fabrairu 2026 da ƙarfe goma sha biyu na rana, yayin da kuma lamarin rajistar waɗanda suka daɗe da sayen e-PIN a cibiyoyin da za a rubuta jarrabawar za’a rufe lamarin rajistar ne ranar Asabar 28 ga Fabrairu 2026.

“Ya zuwa ranar Talata,17 ga Fabrairu 2026, nhukumar ta bada sanarwar da take nuna cewa ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne 1.5 suka yi rajistar yin jarrabawar. Budu da ƙari Hukumar tace ana samun damar yin rajisatar ɗalibai 100,000 kowace rana, amma duk da hakan a cibiyoyin rajisatar na faɗin tarayyar Nijeriya lamarin yin rajisatar bai wuce kashi talatin ba.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

“Hakan ya nuna da akwai waɗanda suke son yi rajistar jarrabawar da yawa amma basu samu damar yin hakan ba, wato damar da aka basu ta su yi amfani da hakan domin su yi rajistar kamar dai yadda ya jaddada,”.

Hukuma ta ƙara jan kunnen ɗalibai masu son yi rajistar cewar, bata tunanin ko zata ƙara bada wani wa’adi na yin rajisatar, bayan lokacin da aka ƙaiyade ya ƙare.

“Hukar ta JAMB tana tafiyar da ayyukanta kamar yadda doka ta bata damar yi ba tare da saɓawa hakan ba saboda duk hukumomin jarrabawa a Nijeriya sun amince da hakan.

“Yadda hukumar ta tsara tafiyar da lamarin jarrabawar ta ta yi hakan ne domin ta ba sauarn hukumomin shirya jarrabawa da su yi nau’oin jarrabawarsu ba tare da ɓata lokaci ba. Shi yasa hukuma ta ke tunanin zuwa yanzu babu wani matakin da aka ɗauka da ya shafi ƙara lokacin yin rajistar, koda kuwa wasu na da tunanin watakila hukumar ta yi hakan,”.

Sanarwar ta yi kira da ɗalibai da cewar su sayi e-PINs kafin lokacin sayar da shi ya ƙare, daga hakanan kuma sai su zarce zuwa cibiyoyin da ake rajista domin su kammala rajisatarsu.

“Idan kuma ɗalibai ya ce zai bare sai sai kwanaki na ƙarshe hakan zai say a fuskanci matsaloli, ga shi kuma iata hukumar ba zata saurari duk wani lamari na a ƙara wa’adin yin rajistar bayan wa’adin da aka ware ya ƙare.

“Hukumar kamar yadda ta ƙara jaddadawa tana ɗaukar matakan ne domin tabbatar da duk wanda ya cancanci yin raista da rubuta jarrabawar ya smu damar yin hakan musamman ma waɗanda suke buƙatar ganin sun rubuta jarrabawwar wannan shekarar ta 2026, don haka take kira da ɗalibai da kada su ɓatawa kansu lokaci su yi ƙoƙarin yin rajistar”.

Rajista
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Rajista

Jami’ar Osun Ta Buƙaci Wani Kamfani Ya Janye Kalamansa Kan Batun Ma’aikatan Bogi A Jami’ar

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.