ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗalibai Miliyan 1.5 Ne Suka Yi Rajistar Jarrabawar UTME 2026

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
Rajista

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta bayyanawa ɗalibai da sauran al’umma cewar samun nambar e-PIN ko kuma yadda ake yin rajista saboda jarrabawar UTME za a ƙare yin hakan ne ranar 26 ga Tabrairu 2026.

Hukumar ta bada sanarwa inda take nuna ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne suka yi rajistar rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu ta shekarar 2026.

  • Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
  • Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Dokta Fabian Benjamin,mai bada shawara kan harkokin da suka shafi sadarwa na hukumar shi ne ya bayyana hakan ranar Laraba ta makon daya gabata.

ADVERTISEMENT

Ya ce shi tsarin sayar da e-PINs, lamarin da yake ba mai son yin rajistar jarrabawar ta UTME wa’adin zai ƙare a duk cibiyoyin da ake yi ranar Alhamis 26 ga Fabrairu 2026 da ƙarfe goma sha biyu na rana, yayin da kuma lamarin rajistar waɗanda suka daɗe da sayen e-PIN a cibiyoyin da za a rubuta jarrabawar za’a rufe lamarin rajistar ne ranar Asabar 28 ga Fabrairu 2026.

“Ya zuwa ranar Talata,17 ga Fabrairu 2026, nhukumar ta bada sanarwar da take nuna cewa ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne 1.5 suka yi rajistar yin jarrabawar. Budu da ƙari Hukumar tace ana samun damar yin rajisatar ɗalibai 100,000 kowace rana, amma duk da hakan a cibiyoyin rajisatar na faɗin tarayyar Nijeriya lamarin yin rajisatar bai wuce kashi talatin ba.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

“Hakan ya nuna da akwai waɗanda suke son yi rajistar jarrabawar da yawa amma basu samu damar yin hakan ba, wato damar da aka basu ta su yi amfani da hakan domin su yi rajistar kamar dai yadda ya jaddada,”.

Hukuma ta ƙara jan kunnen ɗalibai masu son yi rajistar cewar, bata tunanin ko zata ƙara bada wani wa’adi na yin rajisatar, bayan lokacin da aka ƙaiyade ya ƙare.

“Hukar ta JAMB tana tafiyar da ayyukanta kamar yadda doka ta bata damar yi ba tare da saɓawa hakan ba saboda duk hukumomin jarrabawa a Nijeriya sun amince da hakan.

“Yadda hukumar ta tsara tafiyar da lamarin jarrabawar ta ta yi hakan ne domin ta ba sauarn hukumomin shirya jarrabawa da su yi nau’oin jarrabawarsu ba tare da ɓata lokaci ba. Shi yasa hukuma ta ke tunanin zuwa yanzu babu wani matakin da aka ɗauka da ya shafi ƙara lokacin yin rajistar, koda kuwa wasu na da tunanin watakila hukumar ta yi hakan,”.

Sanarwar ta yi kira da ɗalibai da cewar su sayi e-PINs kafin lokacin sayar da shi ya ƙare, daga hakanan kuma sai su zarce zuwa cibiyoyin da ake rajista domin su kammala rajisatarsu.

“Idan kuma ɗalibai ya ce zai bare sai sai kwanaki na ƙarshe hakan zai say a fuskanci matsaloli, ga shi kuma iata hukumar ba zata saurari duk wani lamari na a ƙara wa’adin yin rajistar bayan wa’adin da aka ware ya ƙare.

“Hukumar kamar yadda ta ƙara jaddadawa tana ɗaukar matakan ne domin tabbatar da duk wanda ya cancanci yin raista da rubuta jarrabawar ya smu damar yin hakan musamman ma waɗanda suke buƙatar ganin sun rubuta jarrabawwar wannan shekarar ta 2026, don haka take kira da ɗalibai da kada su ɓatawa kansu lokaci su yi ƙoƙarin yin rajistar”.

Rajista
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Rajista

Jami’ar Osun Ta Buƙaci Wani Kamfani Ya Janye Kalamansa Kan Batun Ma’aikatan Bogi A Jami’ar

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.