ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗalibai Miliyan 1.5 Ne Suka Yi Rajistar Jarrabawar UTME 2026

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
Rajista

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta bayyanawa ɗalibai da sauran al’umma cewar samun nambar e-PIN ko kuma yadda ake yin rajista saboda jarrabawar UTME za a ƙare yin hakan ne ranar 26 ga Tabrairu 2026.

Hukumar ta bada sanarwa inda take nuna ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne suka yi rajistar rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu ta shekarar 2026.

  • Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
  • Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Dokta Fabian Benjamin,mai bada shawara kan harkokin da suka shafi sadarwa na hukumar shi ne ya bayyana hakan ranar Laraba ta makon daya gabata.

ADVERTISEMENT

Ya ce shi tsarin sayar da e-PINs, lamarin da yake ba mai son yin rajistar jarrabawar ta UTME wa’adin zai ƙare a duk cibiyoyin da ake yi ranar Alhamis 26 ga Fabrairu 2026 da ƙarfe goma sha biyu na rana, yayin da kuma lamarin rajistar waɗanda suka daɗe da sayen e-PIN a cibiyoyin da za a rubuta jarrabawar za’a rufe lamarin rajistar ne ranar Asabar 28 ga Fabrairu 2026.

“Ya zuwa ranar Talata,17 ga Fabrairu 2026, nhukumar ta bada sanarwar da take nuna cewa ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne 1.5 suka yi rajistar yin jarrabawar. Budu da ƙari Hukumar tace ana samun damar yin rajisatar ɗalibai 100,000 kowace rana, amma duk da hakan a cibiyoyin rajisatar na faɗin tarayyar Nijeriya lamarin yin rajisatar bai wuce kashi talatin ba.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

“Hakan ya nuna da akwai waɗanda suke son yi rajistar jarrabawar da yawa amma basu samu damar yin hakan ba, wato damar da aka basu ta su yi amfani da hakan domin su yi rajistar kamar dai yadda ya jaddada,”.

Hukuma ta ƙara jan kunnen ɗalibai masu son yi rajistar cewar, bata tunanin ko zata ƙara bada wani wa’adi na yin rajisatar, bayan lokacin da aka ƙaiyade ya ƙare.

“Hukar ta JAMB tana tafiyar da ayyukanta kamar yadda doka ta bata damar yi ba tare da saɓawa hakan ba saboda duk hukumomin jarrabawa a Nijeriya sun amince da hakan.

“Yadda hukumar ta tsara tafiyar da lamarin jarrabawar ta ta yi hakan ne domin ta ba sauarn hukumomin shirya jarrabawa da su yi nau’oin jarrabawarsu ba tare da ɓata lokaci ba. Shi yasa hukuma ta ke tunanin zuwa yanzu babu wani matakin da aka ɗauka da ya shafi ƙara lokacin yin rajistar, koda kuwa wasu na da tunanin watakila hukumar ta yi hakan,”.

Sanarwar ta yi kira da ɗalibai da cewar su sayi e-PINs kafin lokacin sayar da shi ya ƙare, daga hakanan kuma sai su zarce zuwa cibiyoyin da ake rajista domin su kammala rajisatarsu.

“Idan kuma ɗalibai ya ce zai bare sai sai kwanaki na ƙarshe hakan zai say a fuskanci matsaloli, ga shi kuma iata hukumar ba zata saurari duk wani lamari na a ƙara wa’adin yin rajistar bayan wa’adin da aka ware ya ƙare.

“Hukumar kamar yadda ta ƙara jaddadawa tana ɗaukar matakan ne domin tabbatar da duk wanda ya cancanci yin raista da rubuta jarrabawar ya smu damar yin hakan musamman ma waɗanda suke buƙatar ganin sun rubuta jarrabawwar wannan shekarar ta 2026, don haka take kira da ɗalibai da kada su ɓatawa kansu lokaci su yi ƙoƙarin yin rajistar”.

Rajista
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Rajista
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Rajista
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Rajista

Jami’ar Osun Ta Buƙaci Wani Kamfani Ya Janye Kalamansa Kan Batun Ma’aikatan Bogi A Jami’ar

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.