ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗalibai Miliyan 1.5 Ne Suka Yi Rajistar Jarrabawar UTME 2026

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
Rajista

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta bayyanawa ɗalibai da sauran al’umma cewar samun nambar e-PIN ko kuma yadda ake yin rajista saboda jarrabawar UTME za a ƙare yin hakan ne ranar 26 ga Tabrairu 2026.

Hukumar ta bada sanarwa inda take nuna ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne suka yi rajistar rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu ta shekarar 2026.

  • Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
  • Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Dokta Fabian Benjamin,mai bada shawara kan harkokin da suka shafi sadarwa na hukumar shi ne ya bayyana hakan ranar Laraba ta makon daya gabata.

ADVERTISEMENT

Ya ce shi tsarin sayar da e-PINs, lamarin da yake ba mai son yin rajistar jarrabawar ta UTME wa’adin zai ƙare a duk cibiyoyin da ake yi ranar Alhamis 26 ga Fabrairu 2026 da ƙarfe goma sha biyu na rana, yayin da kuma lamarin rajistar waɗanda suka daɗe da sayen e-PIN a cibiyoyin da za a rubuta jarrabawar za’a rufe lamarin rajistar ne ranar Asabar 28 ga Fabrairu 2026.

“Ya zuwa ranar Talata,17 ga Fabrairu 2026, nhukumar ta bada sanarwar da take nuna cewa ɗalibai fiye da milyan ɗaya ne 1.5 suka yi rajistar yin jarrabawar. Budu da ƙari Hukumar tace ana samun damar yin rajisatar ɗalibai 100,000 kowace rana, amma duk da hakan a cibiyoyin rajisatar na faɗin tarayyar Nijeriya lamarin yin rajisatar bai wuce kashi talatin ba.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

“Hakan ya nuna da akwai waɗanda suke son yi rajistar jarrabawar da yawa amma basu samu damar yin hakan ba, wato damar da aka basu ta su yi amfani da hakan domin su yi rajistar kamar dai yadda ya jaddada,”.

Hukuma ta ƙara jan kunnen ɗalibai masu son yi rajistar cewar, bata tunanin ko zata ƙara bada wani wa’adi na yin rajisatar, bayan lokacin da aka ƙaiyade ya ƙare.

“Hukar ta JAMB tana tafiyar da ayyukanta kamar yadda doka ta bata damar yi ba tare da saɓawa hakan ba saboda duk hukumomin jarrabawa a Nijeriya sun amince da hakan.

“Yadda hukumar ta tsara tafiyar da lamarin jarrabawar ta ta yi hakan ne domin ta ba sauarn hukumomin shirya jarrabawa da su yi nau’oin jarrabawarsu ba tare da ɓata lokaci ba. Shi yasa hukuma ta ke tunanin zuwa yanzu babu wani matakin da aka ɗauka da ya shafi ƙara lokacin yin rajistar, koda kuwa wasu na da tunanin watakila hukumar ta yi hakan,”.

Sanarwar ta yi kira da ɗalibai da cewar su sayi e-PINs kafin lokacin sayar da shi ya ƙare, daga hakanan kuma sai su zarce zuwa cibiyoyin da ake rajista domin su kammala rajisatarsu.

“Idan kuma ɗalibai ya ce zai bare sai sai kwanaki na ƙarshe hakan zai say a fuskanci matsaloli, ga shi kuma iata hukumar ba zata saurari duk wani lamari na a ƙara wa’adin yin rajistar bayan wa’adin da aka ware ya ƙare.

“Hukumar kamar yadda ta ƙara jaddadawa tana ɗaukar matakan ne domin tabbatar da duk wanda ya cancanci yin raista da rubuta jarrabawar ya smu damar yin hakan musamman ma waɗanda suke buƙatar ganin sun rubuta jarrabawwar wannan shekarar ta 2026, don haka take kira da ɗalibai da kada su ɓatawa kansu lokaci su yi ƙoƙarin yin rajistar”.

Rajista
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Rajista

Jami’ar Osun Ta Buƙaci Wani Kamfani Ya Janye Kalamansa Kan Batun Ma’aikatan Bogi A Jami’ar

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.