ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Da Alamun Tafka Magudi Ta Hanyar Amfani Da Na’urar Aike Da Sakamakon Zaɓe

by Muhammad
4 years ago
2023

Burinmu shi ne ya kasance tsarin zabenmu ya tabbatar da dukkan kuri’unmu su zama an kirga su. Muna da marmarin tsarin da zai cika dogon burinmu na zabar shugabannin da za su kyautata rayuwar ’yan kasa da gaske maimakon son kansu.

Tun bayan komawar mulkin dimokuradiyya a shekarar 1999, ‘yan Nijeriya na ci gaba da fatan ganin an gudanar da sahihin zabe mai inganci da zai ba su damar yin amfani da kuri’unsu a matsayin muryoyinsu.

  • APC Ba Ta Da ‘Yan Takarar Sanata A Mazabun Yobe Ta Arewa Da A’Ibom Ta Arewa —INEC
  • ‘Yan Nijeriya Miliyan 95 Za Su Yi Zabe A 2023 —INEC

A karon farko ‘yan Nijeriya na ganin zamanin magudin zabe ya kare ta hanyar bullo da fasahar zamani a harkar zabe. Mun yi imani da gaske cewa a wannan karon za a kirga kuri’unmu saboda da sabon tsarin zabe ta hanyar na’urar zamani ta aike da sakamakon zabe.

ADVERTISEMENT

Amfanin da na’urar ya sanya kusan a yanzu ba zai yiwu ba a yi amfani da katunan zabe fiye da adadin wadanda aka amince da su a kowace rumfar zabe.

Duk da haka, shin gudanar da sabon tsarin aikin zabe zai iya tasiri wajen hana magudin zabe? Ko kuma zai iya canza yanayin magudin zabe?

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

A yayin da aka yi nazari a kan yadda ake gudanar da babban zabe, musamman tsarin gudanar da sakamakon zabe da fasahohin da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bullo da su a cikin harkokin zabe, watau Bimodal Voters Accreditation System (BVAS) da INEC Result Viewing Portal (IReV Portal),

Ya zo karshe cewa Dimokuradiyyar Nijeriya na kara bunkasa kuma tsarin zabenmu yana kara fitowa fili.

Duk da haka, a cikin nazarin da muka yi game da waɗannan fasahohin, mun gano cewa akwai sauran abubuwan da za a yi don tsarin gudanar da sakamako gaba ɗaya, har ma da gabatar BVAS da IReV Portal.

2023
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
  • Muhammad
    ‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027
Labarai

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

July 19, 2026
Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81
Labarai

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

July 19, 2026
majalisar kasa
Manyan Labarai

Damawa Da Mata A Siyasa: Kujerun Majalisun Tarayya Na Iya Ƙaruwa Zuwa 121, da Kuma 397 A 2027

July 19, 2026
Next Post
2023: APC Da PDP Sun Riga Sun Yi Karfi Ita Kuma Jam’iyyar NNPP Na Kara Karfi –Rufa’i Alkali

2023: APC Da PDP Sun Riga Sun Yi Karfi Ita Kuma Jam'iyyar NNPP Na Kara Karfi –Rufa'i Alkali

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

July 19, 2026
Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

July 19, 2026
majalisar kasa

Damawa Da Mata A Siyasa: Kujerun Majalisun Tarayya Na Iya Ƙaruwa Zuwa 121, da Kuma 397 A 2027

July 19, 2026
Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
2023

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.