• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kananan Labarai

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Ranakun Yin Katin Zabe 

by Abba Ibrahim Wada
1 month ago
in Kananan Labarai
0
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Ranakun Yin Katin Zabe 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kasa (INEC), ta kara wa’adin kwanakin yin rijistar zabe domin bawa wadanda ba su yi ba damar yi. 

A ranar 30 ga watan Yulin da ya gabata ne dai wa’adin da hukumar ta bayar ya cika domin rufewa.

  • Richarlison Ya Kammala Komawa Tottenham
  • Hajjin Bana: Ko Hukumar Alhazan Nijeriya Za Ta Kammala Jigilar Maniyyata A Kan Kari?

Sai dai sakamakon korafe-korafe daga al’umma da masu ruwa da tsaki, hukumar ta yanke shawarar kara wa’adin ranakun kuma ta umarci ma’aikatanta a sassa daban-daban na kasar nan da su ci gaba da ayyukansu.

A wata sanarwa da Kwamishinan wayar da kan al’umma na hukumar, Festus Okoye ya fitar, ya bayyana cewa hukumar ta umarci ma’aikatanta da su ci gaba da yin rijiatar har sai an basu damar tsayawa.

“Hukumar zabe ta dukufa wajen ganin ta yi wa duk wani dan Nijeriya da ya cancanta rijiatar zabe saboda haka a shirye muke da mu cika alkawarin da muka yi” in ji Okoye.

Labarai Masu Nasaba

Labarin Asadulmuluuk (36)

Gwamnatin Gombe Ta Kafa Kwamitin Sayarwa Da Raba Takin Zamani Don Saukaka Wa Manoma 

Tags: 2023INECRajistar Katin ZabeZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Richarlison Ya Kammala Komawa Tottenham

Next Post

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Sabon Tsarin Karantarwa Ta Intanet

Related

Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

9 hours ago
Gwamnatin Gombe Ta Kafa Kwamitin Sayarwa Da Raba Takin Zamani Don Saukaka Wa Manoma 
Kananan Labarai

Gwamnatin Gombe Ta Kafa Kwamitin Sayarwa Da Raba Takin Zamani Don Saukaka Wa Manoma 

1 week ago
Hukumar Raya Birnin Tarayya Abaju Ta Rusa Garejin Kanikawa Da Ke Nyanya
Kananan Labarai

Kungiyar NARTO Ta Bayyana Damuwarta Kan Karancin Man Fetur A Abuja

1 week ago
Munazzamatu Fityanul Islam Reshen Abuja Ta Nesanta Kanta Da Wata Kungiya Mai Irin Sunanta
Kananan Labarai

Munazzamatu Fityanul Islam Reshen Abuja Ta Nesanta Kanta Da Wata Kungiya Mai Irin Sunanta

1 week ago
Ministar Jin Kai Ta Raba Wa Mata 3,500 Tallafin Kudi A Gombe
Kananan Labarai

Ministar Jin Kai Ta Raba Wa Mata 3,500 Tallafin Kudi A Gombe

1 week ago
Gwamnatin Gombe Za Ta Tallafa Wa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Funakaye
Kananan Labarai

Gwamnatin Gombe Za Ta Tallafa Wa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Funakaye

1 week ago
Next Post
Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Sabon Tsarin Karantarwa Ta Intanet

Gwamnatin Kaduna Ta Kaddamar Da Sabon Tsarin Karantarwa Ta Intanet

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.