• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Muna Fata APC Ta Dawo Mulki A Jihar Bauchi -Kwamared Sabo

by Khalid Idris Doya
11 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
2023: Muna Fata APC Ta Dawo Mulki A Jihar Bauchi -Kwamared Sabo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu

Jigo a jam’iyyar APC mai suna Kwamared Sabo Muhammad ya bayyana cewa a bisa dogaro da yanayin siyasar Jihar Bauchi da kuma abubuwan da suke faruwa a siyasance, al’ummar Jihar Bauchi su na jiran ranar zabe ne kawai su zabi dan takarar APC, Ambasada Sadik Baba Abubakar a matsayin gwamnansu.

Sabo ya bayyana hakan ne a ganawarsa da wakilinmu a Bauchi, yana mai cewa alkawuran da gwamna Bala Muhammad ya yi wa jama’a a lokacin zaben 2019 da dama bai cika musu ba, don haka suke da fatan cewa APC za ta dawo mulki a jihar domin share wa al’umma hawaye.

  • Sallah: Gwamnan Bauchi Ya Nemi Musulmai Su Shagaltu Da Addu’ar Zaman Lafiya, Yafiya Da Mutunta Juna

Ya ce, daga cikin alkawuran da Gwamna Bala Muhammad ya yi a lokacin zaben 2019 sun hada batun tsaftace hidimar albashi, biyan albashi a kan lokaci, biyan kudin giratuti, biyan kudin hutu ga ma’aikata, gami da musu karin girma tare kuma da inganta kima da mutuncin sarakuna, ya ce wasu alkawuran da dama gwamnan bai cika ba.

“Bisa dogaro da irin wadannan muke da karfin gwiwa a kan Ambasada Air Mashal Sadik Baba Abubakar, don ya kasance dan Jihar Bauchi ne mai kishi, kuma ya yi aiki a bangaren soja har ya kai kololuwa mukami, sannan ya bauta wa kasa tsakani da Allah har ya samu yabo da jinjina daban-daban daga gwamnatin tarayya, musamman daga wajen shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda zuwa yanzu suka kasance su ne hafsoshin Nijeriya da suka fi kowanne dadewa a kan karagar mulki, wanda su na kammalawa bisa irin gudunmawar da suka bayar sai ya saka musu da kujeran Ambasada.”
Ya kuma ce, duk mukamin da Sadik ya rike bai taba mancewa da jiha ba, ya samar wa mutane ayyukan yi, ya kawo makarantar soja da asibiti da filin jirgi na soja a Jihar Bauchi.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Garkuwa Sun Sako ‘Yar Shekara 13 A Adamawa

Next Post

Dambarwar Takarar Kujerar Gwamnan Kano A PDP

Related

Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro
Tambarin Dimokuradiyya

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

7 hours ago
Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu
Tambarin Dimokuradiyya

Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu

1 week ago
majalisar kasa
Tambarin Dimokuradiyya

Dalilan Da Ka Iya Jinkirta Kaddamar Da Majalisa Ta 10

1 week ago
Ohanaeze Ta Bukaci Tinubu Ya Saki Nnamdi Kanu Idan Aka Rantsar Da Shi
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Adawa Na Ci Gaba Da Kumfar Baki Kan Nasarar Tinubu

2 weeks ago
Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya
Tambarin Dimokuradiyya

Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya

2 weeks ago
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Tambarin Dimokuradiyya

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

3 weeks ago
Next Post
Dambarwar Takarar Kujerar Gwamnan Kano A PDP

Dambarwar Takarar Kujerar Gwamnan Kano A PDP

LABARAI MASU NASABA

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.