• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Wasu Manoma Kan Fuskanci Matsalar Sarrafa Amfanin Gona

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Wasu Manoma Kan Fuskanci Matsalar Sarrafa Amfanin Gona
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A Nijeriya baya ga noman damina da manoman kasar ke yi, akwai kuma manoman da ke yin noman rani bayan daminar ta wuce, inda hakan ke kara taimaka musu wajen kara samar wa da kansu kudi da kuma kara wadata kasar da abinci.

Wasu masana na ganin cewa kokarin nasu bai kai ga yadda za a iya yayata wa ba, domin kuwa a ganinsu da a ce ana aiwatar da abubuwan da ake fada a baki, da yanzu kasar ta dara takwarorinta da suka yi mata nisa wajen noman rani.

  • Yadda Noman Rani Ya Rage Kwararowar Mutanen Kauye Zuwa Birni

A cewar masanan, Nijeriya za ta iya shiga gaban kasar Masar, wajen noman tumatir, saboda idan ka duba, kashi saba’in cikin dari na kasar Masar sahara ce, inda kuma Nijeriya, Allah ya albarkace ta da kasar noma mai inganci, amma ba ma bin hanyoyin da suka dace.

Masana dai na da ra’ayin cewa, hukumomi a Nijeriya har yanzu ba sa fargabar ganin yadda suke yi wa sashin na noma rikon Sakanaira Kashi.
Duk da cewa kasar na daga manyan masu noman tumatur a duniya, har yanzu kasar na shigo da tumatur daga kasashen waje.

Alhaji Abdulrahim Ali, wani manomi a karamar hukumar Kura ta jihar Kano, ya sanar da cewa, suna noman tumatir, amma idan masu siya ba su zoba ba, dole ne mu dauka mu kai kasuwa mu siyar da araha.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Shi kuwa Malam Danlami Umar, sakatare na Kungiyar masu sai da kayan gwari ta jihar Kano, ya bayyana cewa, wannan shi ne lokacin da ake asara, saboda tsananin tsadar da kayan ke da shi.

Ya kara da cewa, idan ka je gonar wani manomin za ka samu kaya mai yawa.

Kokarin Gwamnati
Kwamishinan noma na jihar Kano Alhaji Musa Sulaiman Shanono ya ce, gwamnatin tana kokarinta wajen magance wanan matsala.

Alhaji Musa ya kara da cewa, gwamnati tana sane kuma ta damu kwarai, saboda haka gwamnatin kano ta kulla yarjejeniya domin samar da kamfanin da zai dinga sarrafa tumatir domin taimaka wa manoma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Noman Kashu A Saukake

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Kyautata Dokoki Domin Samun Ci Gaba Mai Dorewa A Bangaren Teku

Related

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

6 days ago
Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

2 weeks ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

2 weeks ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

2 weeks ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

2 weeks ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

3 weeks ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Kyautata Dokoki Domin Samun Ci Gaba Mai Dorewa A Bangaren Teku

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Kyautata Dokoki Domin Samun Ci Gaba Mai Dorewa A Bangaren Teku

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

May 21, 2025
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

May 21, 2025
Sabbin Ministoci

Boko Haram: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sansanin Sojoji A Hong Ta Jihar Adamawa

May 21, 2025
Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.