• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Noma Da Kiwo

Yadda Noman Rani Ya Rage Kwararowar Mutanen Kauye Zuwa Birni

by Abubakar Abba
2 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Noman Rani Ya Rage Kwararowar  Mutanen Kauye Zuwa Birni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana cewa, moman rani ya taimaka matuka wajen rage kwarara mutanen kauyawa zuwa birane, musamman domin zuwa ci-rani.

Alhaji Shu’aibu Bawa, Shugaban Karamar Hukumar Kudan da ke a Jihar Kaduna ne ya sanar da hakan, inda ya kara da cewa, rungumar aikin noman rani da al’umma mazauna yankin musamman matasa suka yi, hakan ya rage yawan adadin masu zuwa birane domin domin yin sana’o’in rani.

  • Daminar Bana: Manoma A Nijerya Na Cikin Fargabar Ambaliyar Ruwa

A cewarsa, sama da manoma dubu uku ne ke ci gaba da amfana da madatsar ruwan da ke yankin, bayan an yashe shi na zurfin mita biyar, shekara 40 bayan an haka shi domin noman rani.

Shugaban ya ci gaba da cewa, a don haka ne hukumar ta yanke shawarar gina wa jama’ar da ke yankin kasuwar zamani don a kara habaka hada-hadar kasuwancin amfanin gona a yankin da kuma a fadin jihar kaduna.

Alhaji Shu’aibu ya bayyana cewa, yankin na a kan gaba wajen noman rake a Jihar, amma kasancewar Makarfi cibiyar kasuwancinsa ya sa Makarfin ta fi ta shahara a harkar raken.

Labarai Masu Nasaba

Ma’aikatar Sarrafa Kwakwa A Nijeriya Na Bukatar Wutar Lantarki -Dapo

Bullar Sabuwar Cuta: Manoman Dankalin Turawa Sun Karaya

A cewar shugaban, manoma a yankin na noma sama da kashi 65 na kayan marmari na noman rani da ake samarwa a Jihar Kaduna, inda ya kara da cewa, yankin na a kan gaba da babbar kasuwar Mile 12 da ke a jihar Legas wacce ta shahara wajen kasuwancin kayan gwari.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Tisa Keyar Wani Matashi Zuwa Gidan Kaso Sakamakon Cire Mayafin Wata Mata A Kano

Next Post

Sha’aban Sharada Ya Maka Dan Takarar Gwamnan APC Na Kano A Kotu

Related

Ma’aikatar Sarrafa Kwakwa A Nijeriya Na Bukatar Wutar Lantarki -Dapo
Noma Da Kiwo

Ma’aikatar Sarrafa Kwakwa A Nijeriya Na Bukatar Wutar Lantarki -Dapo

3 days ago
Bullar Sabuwar Cuta: Manoman Dankalin Turawa Sun Karaya
Noma Da Kiwo

Bullar Sabuwar Cuta: Manoman Dankalin Turawa Sun Karaya

3 days ago
Tsadar Man Dizil Na Barazana Ga Masu Kiwon Tarwada A Edo
Noma Da Kiwo

Tsadar Man Dizil Na Barazana Ga Masu Kiwon Tarwada A Edo

2 weeks ago
Dabbobi 5 Da Ake Samun Riba Mai Yawo A Kiwonsu
Noma Da Kiwo

Dabbobi 5 Da Ake Samun Riba Mai Yawo A Kiwonsu

2 weeks ago
Gwamnatin Yobe Ta Yi Wa Takin Zamani Farashi A Kan N13,000
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Yobe Ta Yi Wa Takin Zamani Farashi A Kan N13,000

2 weeks ago
Ribar Noman Citta A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Ribar Noman Citta A Nijeriya

3 weeks ago
Next Post
Sha’aban Sharada Ya Maka Dan Takarar Gwamnan APC Na Kano A Kotu

Sha'aban Sharada Ya Maka Dan Takarar Gwamnan APC Na Kano A Kotu

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.