ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Damke Wani Mutum Kan Mutuwar Abokinsa A Wurin Liyafar Cin Abnici A Edo

by Leadership Hausa
8 months ago

Daga Rabiu Ali Indabawa

Rundunar ’Yansandan Jihar Edo ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Eghosa Osas bisa zargin kashe abokinsa tun suna yara, Amadin Williams.

Jami’ar hulda da jama’a ta rundunar, Eno Ikoedem, ta tabbatar da kamun ga PUNCH Metro.

Rundunar ta kara da cewa za a gurfanar da wanda ake zargi a gaban kotu da zarar an kammala bincike.

ADVERTISEMENT

A cewar wata majiya da ke kusa da lamarin, marigayin ya dawo daga kasashen waje tare da iyalinsa domin bikin Kirsimeti.

An ce an kai masa hari tare da kashe shi ne a unguwar Oben, inda ya je halartar bikin liyafar bude sabon gida.

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Cafke Ƴar Shekara 67 Da Hodar Iblis Da Aka Ɓoye A Cikin Ayaba

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Majiyar ta ce, “Zan iya tabbatar da cewa Eghosa Osas mai shekaru 43 an kashe shi ne da hannun abokinsa tun suna yara, Amadin Williams, dalilan da suka jawo hakan kuma har yanzu ba a tabbatar da su ba.

“Marigayi Eghosa ya dawo daga kasashen waje ne domin yin bikin Kirsimeti tare da iyalinsa.

“An ce an kai masa hari tare da kashe shi a unguwar Oben, inda ya halarci bikin bude sabon gida.”

Kakakin rundunar ’yan sandan Jihar Edo, Eno Ikoedem, wadda ta tabbatar da faruwar lamarin, ta ce babban dan’uwan marigayin ne ya kai rahoton kisan.

Ikoedem ta ce Eghosa ya fita ne domin yin bayan gida, sai wanda ake zargin ya tare shi ya sare shi da adda a wuya, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwarsa.

Ta kara da cewa wanda ake zargin ya tsere amma daga bisani aka kama shi a Birnin Benin, babban birnin Jihar Edo, inda ta jaddada cewa nan ba da jimawa ba za a gurfanar da shi a gaban kotu.

Ta ce, “Rahoton kisan Eghosa gaskiya ne, kuma wanda ake zargi, Amadin Williams, wanda ake kyautata zaton abokinsa ne tun suna yara, shi ne ake zargi da aikata laifin.”

“Bincike na ci gaba da gudana, kuma za a gurfanar da wanda ake zargi a gaban kotu da zarar an kammala shi (binciken),” in ji ta.

Wani makamancin lamari ya faru a watan Yuni, inda ’yansanda suka kama wani mutum mai shekaru 31, Joshua Osaigbobo, akan mutuwar budurwarsa, Osato Festus Edogiaweria mai shekaru 21, wadda aka ruwaito ta bace tun a watan Afrilun 2025.

’Yansanda sun ce sun fara bincike ne bayan mahaifiyar wacce aka kashe, Ojo, ta kai rahoton bacewar ’yarta a ofishin ’yan sanda na Aduwawa a ranar 25 ga Afrilun 2025.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?
  • Leadership Hausa
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tsaro

NDLEA Ta Cafke Ƴar Shekara 67 Da Hodar Iblis Da Aka Ɓoye A Cikin Ayaba

July 11, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’
Tsaro

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
Tsaro

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Next Post
Manyan Nasarorin Da Dr Matawalle Ya Samar A Sashen Tsaro

Manyan Nasarorin Da Dr Matawalle Ya Samar A Sashen Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.