ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Musanta Bai Wa Gwamnonin Da Suka Sauya Sheƙa Tikitin Takara Na Kai Tsaye A 2027

by Leadership Hausa
8 months ago
APC

Manyan shugabannin jam’iyyar APC sun yi watsi da bayar da tikitin kai tsaye ga gwamnonin jihohi da suka sauya sheƙa, ciki har da Gwamnan Jihar Akwa Ibom, Umo Eno, Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, da Gwamnan Jihar Ribas, Siminalayi Fubara, waɗanda suka shiga jam’iyyar kwanan nan, haka kuma Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda ake sa ran zai shiga nan ba da jimawa ba.

Wani mamba na kwamitin gudanarwa na APC, wanda ya yi magana ba tare da ya bayyana sunansa ba saboda bai samu izinin yin tsokaci kan batun ba, ya bayyana cewa komawa daga wata jam’iyyar siyasa zuwa APC ba ya tabbatar da samun tikitin kai tsaye.

  • Bayan Ganawa Da Tinubu, Gwamna Abba Zai Iya Komawa APC A Talata Ko Laraba 
  • Tinubu Ya Saita Wa Gwamna Yusuf Hanyar Sauya Sheƙa Zuwa APC

A bisa goyon bayan wannan matsayi, Daraktan yaɗa labarai na APC, Bala Ibrahim, a wata hira ta musamman da manema labarai, ya bayyana APC a matsayin jam’iyyar da dimokuraɗiyya da ci gaba, yana jaddada cewa za a ba dukkan mambobi damar yin takara ba tare da hana wasu ba.

ADVERTISEMENT

Daga cikin gwamnonin PDP da suka koma APC akwai Umo Eno na Jihar Akwa Ibom da Sheriff Oborevwori na Jihar Delta da Peter Mbah na Jihar Inugu da Agbu Kefas na Jihar Taraba da kuma Siminalayi Fubara na Jihar Ribas.

Shugabancin APC a Jihar Kano sun nuna cewa sauya sheƙar gwamnan jihar na gab da faruwa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Bayan gwamnonin, wasu fitattun ‘yan siyasa da dama ciki har da ‘yan majalisar tarayya da na jihohi da kuma tsoffin gwamnonin da tsoffin ministoci da sauran shugabannin jam’iyya suma sun bar PDP zuwa APC.

Ko da yake masu sauya sheƙar sun bayar da dalilai daban-daban na shiga jam’iyyar mulki, wasu ‘yan Nijeriya na cewa gaskiyar dalilin shi ne samun sake zaven su zuwa muƙaman da suke kai.

A cikin martaninsa, wani mamba na kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC ya ce canje-canjen sun samo asali ne daga nasarorin Shugaba Bola Tinubu, inda ya ya ce a ƙarshe dai mutane ne za su yanke hukunci na sake zavensa.

APC
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
  • Leadership Hausa
    Batun Dawo Da Tallafin Mai Da Atiku Ya Yi Na Ci Gaba Da Tayar Da Kura
  • Leadership Hausa
    Batun Guguwar Kakar Yakin Neman Zabukan 2027 A Nijeriya

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Me Ya Sa “Tattaunawa Da Sin” Ta Kasance Ra’ayin Bai Daya Na Kasa Da Kasa

Me Ya Sa “Tattaunawa Da Sin” Ta Kasance Ra’ayin Bai Daya Na Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.