Ma’aikatar Wajen Sin Ta Karyata Rahotannin Kafafen Yada Labarun Wasu Kasashe Kan Musabbabin Faruwar Iftila’in Zabtarewar Kasa A Nepal
Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, Guo Jiakun, ya jagoranci wani taron manema labarai a yau Litinin...



















