• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Shafe Shekaru 32 Yana Limanci A Harami Sheikh Shuraim, Ya Nemi Uzurin Ajiye Limancin

by Muhammad
4 months ago
in Dausayin Musulunci
0
Sheikh Saud Ash Shuraim

Sheikh Saud Ash Shuraim

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Bayan kwashe shekaru 32 yana jagorantar Salloli a matsayin Limami na dindindin a Masallacin Haramin Makkah, Sheikh Saud Ash Shuraim, ya bayar da uzurin ajiye aikin Limancin.

Sheikh Saud Ash Shuraim
Sheikh Saud Ash Shuraim

Sheikh Shuraim, ya bukaci ajiye limancin ne bisa wasu dalilai na kashin kansa da ya bayar a matsarin uzurin jingine jagoranci sallah a Masallacin.

  • Saudiyya Ta Kama Wanda Ya Shigar Da Wanda Ba Musulmi Ba Cikin Makkah
  • An Cafke Wani Mutum Da Ya Daga Bana Mai Dauke Da Hoto A Masallacin Haramin Makkah

Limamin bai fito ya bayyana dalilansa na janye wa daga ci gaba da jagorancin limancin ba kawo yanzu kamar yadda kafar yada labarai na Haramaini Sharifain ya bayyana.

Sai dai ko da yake bayanai sun bayyana cewa malamin zai iya komawa limancin jagorancin Sallar Tarawihi a matsayin bakon limami wanda za a sanar da hakan nan da makonni masu zuwa.

Tags: HaramiHaramin MakkahKa'abaLimanciSaudiyyaSheikh Shuraim
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Sadiq Wali A Matsayin Dan Takarar Gwamnan PDP A Kano

Next Post

GORON JUMA’A

Related

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?
Dausayin Musulunci

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

16 hours ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

21 hours ago
Manomi Zai Iya Sayar Da Hatsinsa Kafin Ya Girbe?
Dausayin Musulunci

Manomi Zai Iya Sayar Da Hatsinsa Kafin Ya Girbe?

7 days ago
Bayani A Kan Nau’o’in Aikin Hajji
Dausayin Musulunci

Bayani A Kan Nau’o’in Aikin Hajji

1 week ago
Shimfida: Aikin Hajji Da Batun Tsallaka Mikati Ba Tare Da Harama Ba
Dausayin Musulunci

Shimfida: Aikin Hajji Da Batun Tsallaka Mikati Ba Tare Da Harama Ba

2 weeks ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Kankan Da Kai Na Manzon Allah (SAW) I

4 weeks ago
Next Post
Goro

GORON JUMA’A

LABARAI MASU NASABA

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.