ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-Ɗumi: Chelsea Ta Raba Gari Da Koci Enzo Maresca

by Leadership Hausa
8 months ago

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

Ƙungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta raba gari da kocinta, Enzo Maresca, duk da kasancewar ƙungiyar a matsayi na biyar a gasar Firimiya. Ɗan ƙasar Italiya mai shekaru 45 ya bar aikin horar da ƙungiyar ne ƙasa da watanni shida bayan ya jagoranci Chelsea ta lashe Kofin Duniya na Ƙungiyoyi a ƙarshen kakarsa ta farko a filin Stamford Bridge.

Chelsea ta yanke wannan shawara ne a yayin da take ƙoƙarin gyara tafiyarta a kakar wasa ta bana, bayan da ta samu nasara ɗaya kacal cikin wasanni bakwai na baya-bayan nan a gasar Firimiya. A watan Disamba kaɗai, ƙungiyar ta tara maki shida daga wasanni shida, lamarin da ya bar tazarar maki 15 tsakaninta da Arsenal da ke kan gaba a teburin gasar.

  • Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Chelsea
  • Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

Duk da ƙanƙancin lokacin da ya yi a kulob ɗin, Maresca ya samu yabo daga shugabannin Chelsea, ciki har da daraktocin wasanni Paul Winstanley da Laurence Stewart, da kuma mai hannun jari Behdad Eghbali. Ya jagoranci ƙungiyar zuwa matsayi na huɗu a teburin gasar tare da lashe gasar zakarun Turai da kuma Kofin Duniya na Ƙungiyoyi a bara, duk da cewa kwantiraginsa na gudana har zuwa shekarar 2029.

ADVERTISEMENT

Sai dai rahotanni sun nuna cewa an samu rashin jituwa tsakaninsa da wasu manyan ƴan wasa, tare da rashin jin ɗaɗinsa kan gazawar kulob ɗin wajen sayen sabon ɗan baya bayan samun raunin Levi Colwill. Shugabannin kulob ɗin sun ce ɗaukar matakin sayen ɗan wasa zai iya sa matashin ɗan ƙaramar ƙungiyar Chelsea, Josh Acheampong, neman barin ƙungiyar. Waɗannan dalilai, da wasu batutuwa na cikin gida, sun sa ɓangarorin biyu suka amince da raba gari.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?
  • Leadership Hausa
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

MASU ALAKA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
Wasanni

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Kamfanin Sin Ya Kammala Aikin Layin Dogo Mai Nauyi A Kan Hamada Irinsa Na Farko A Afirka

Kamfanin Sin Ya Kammala Aikin Layin Dogo Mai Nauyi A Kan Hamada Irinsa Na Farko A Afirka

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.