Kasashen Sin da Tanzania da kuma Zambia sun karrama kwararrun Sinawa wadanda...
Read moreDetailsA cikin tattalin arzikin duniya na yau, samun saukin gudanar da harkokin...
Read moreDetailsA yau Laraba ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi kira...
Read moreDetailsDa safiyar yau Laraba, an gudanar da taron bayar da kyaututtuka na...
Read moreDetailsA yau Talata, Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoton tattalin arzikin...
Read moreDetailsA halin da ake ciki yanzu haka, sassan yammacin Turai na fama...
Read moreDetailsA bana ake cika shekaru 30 tun bayan da kasar Sin ta...
Read moreDetailsGame da zargi da wasu gwamnatocin kasashe da dama suka yi, kan...
Read moreDetailsYayin zaman muhawarar gaggawa ta majalissar kare hakkin bil’adama, karkashin babbar taron MDD karo na 62 da ya gudana tsakanin ranaikun 3 zuwa 6 ga watan nan na Yuli, dangane da halin da ake ciki wajen kare hakkin bil’adama a Al Ubayyid na jihar Kordofan ta arewa ta kasar Sudan, da yankunan dake makwaftaka da jihar, mataimakiyar shugaban tawagar Sin Li Xiaomei, ta fayyace matsayar Sin. Li Xiaomei, ta ce ya wajaba a kare muhimman hakkokin bil’adama na al’ummun kasar Sudan kamar hakkin rayuwa. Kazalika, ya dace sassan kasa da kasa su hada karfi waje guda, don shawo kan matsalolin keta hakkin bil’adama, da saukaka ainihin wahalhalun da jama’ar kasar ke fuskanta. Li Xiaomei, ta jaddada cewa ya dace dukkanin tattaunawar majalissar kare hakkin bil’adama ta gudana bisa umarni, da cikakkiyar martabawa ga ikon mulkin kai, da hadin kan al’ummu, da kare martabar yankunan Sudan. Bugu da kari, ya kamata majalisar kare hakkin bil’adama ta MDD ta saurari, da martaba ra’ayoyin kasashe masu nasaba, ta kuma ingiza rungumar dabarun warware matsaloli ta hanyar shawarwari da tattaunawa. (Saminu Alhassan)
Read moreDetailsSakatare janar na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana...
Read moreDetails© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.