ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Taraba Ba Za Ta Samu Amfanin Gona  Mai Yalwa Ba A 2026

by Abubakar Abba
7 months ago
Gona

Wani bincike da jaridar LEADERSHIP ta gudanar, ya nuna cewa; kudin shigar da sashen bayar da hayar taraktocin noma na Jihar Taraba, wato THU ke son samu a 2026 na hayar taraktocin noma, ba za su samu kamar yadda suka tsara ba.

Hakan zai kasance ne, sakamakon ganin cewa; taraktocin noma biyu kacal ne, na Cabrio aka ware wa sashen, wanda hakan ya nuna cewa; sun yi matukar karanci a aikin noman da za a yi a kakar aikin noma ta 2026.

  • Kasar Sin Na Da Kayayyakin Tarihi Na Halittu Na Duniya Guda 15
  • Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku A Saudiyya 

Ana dai sa ran sashen, zai samar da kayan aikin noma da ake bukata, domin a samu tumbatsar amfanin gona, bayan an samu taraktocin noma, inda tuni manoman jihar, suka fitar da tsammanin samun wani amfanin gona mai yawa.

ADVERTISEMENT

Binciken ya kuma nuna cewa, akalla sashen na bukatar a samar masa da taraktocin noma guda 35, da suka hada da guda biyun da aka samar na Cabrio, domin yin noma a 2026.

Idan za a iya tunawa, gwamnatin jihar ta Taraba, ta kirkiro da sashen ne, domin samar da kayan aikin noma ga manoman da ke jihar a cikin farashi mai sauki, musamman domin inganta rayuwar al’ummar jihar da kuma kara samar da kudaden shiga.

LABARAI MASU NASABA

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Kazalika, an kirkiro da sashen ne, domin a rika horas da injiniyoyi da rabar da taraktocin noma ga kananan hukumomin jihar 16 da kuma wasu sassa biyu, wadanda suka kasance, sun dakile ayyukan ma’aikatar bunkasa aikin noma da samar da wadataccen abinci.

Jim kadan bayan karbar taraktocin noman daga wurin ma’aikatar bunkasa aikin noma da samar da wadataccen abinci ta jihar, Janar Manaja na hukumar, Injiniya Danladi Shatalis, ya yi godiya ga gwamnan jihar Agbu Kefas, kan kokarin da gwamnatinsa ke ci gaba da yi na farfado da fannin aikin noma na jihar.

Injiniya Shatalis, ya kuma yaba da shirin da aka kirkiro da shi na samar da taraktocin noma, musamman domin samar da kayan aikin noma na zamani da kara habaka samar da wadataccen abinci a jihar.

Kazalika, ya gode wa kwamishinan ma’aikatar, bunkasa aikin noma da samar da wadataccen abinci na jihar, Farfesa Nicholas Oliber, kan ci gaba da taimaka wa sashen, musamaman kan samar da taraktocin noma guda biyu da kuma wasu kannan taraktocin noma, duk da bukatar da sashen ya gabatar na bukatar manyan taraktocin noman, domin cimma bukatar da manoman jihar suke da ita.

Bugu da kari, ya yaba wa shugaban kwamtin kula da bunkasa aikin noma da samar da wadataccen abinci na jihar, na Majalisar Dokokin Jihar, Hon. Abubakar Tanko Yusuf, kan goyon bayan da yake ci gaba da bai wa sashen, musamman goyon bayan da ya bai wa sashen a lokacin kare kashe kudin da aka ware wa sashen.

Duk da irin wannan yabo da kwamitin na Majalisar Dokokin ya yi wa sashen, sashen ya gaza cimma bukatar da ake da ita, na tara kudaden shiga a 2025, wanda hakan ya nuna cewa; akwai bukatar a kara samar da taraktocin noma ga sashen, musamman domin kara wadata jihar da abinci.

Gona
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Abin Da Ya Sa Gidauniyar NADF Da Bankin Manoma Suka Yi Haḍaka
Noma Da Kiwo

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

August 1, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Next Post
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Gudanar Da Taro Kan Yadda Za A Tunkari Kakar Noman Bana

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Gudanar Da Taro Kan Yadda Za A Tunkari Kakar Noman Bana

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.