ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dantsoho Ya Karbi Bakuncin Babban Jami’in Ofishin Jakadanacin Daular Larabawa

by Bello Hamza
6 months ago
NPA

Shugaban Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa na Kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya karbi bakuncin Babban Jami’i na Ofishin Jakadanacin Daular Larbawa wato UAE, da ke a Nijeriya Salem Al-Jaberi.

Dantsho, ya karbi bakuncinsa ne, a Shalkawar Hukumar NPA, da ke  a Marina, a jihar Lagos.

  • Cinikayyar Waje Ta Jihar Xinjiang Ta Bunkasa A Shekarar 2025
  • Binciken CGTN: Tsarin Diflomasiyyar Amurka Na Babakere Ya Tada Hankula Kan Jagorancin Duniya

Wannnan na daga cikin halartar da Nijeriya ta yi, a wani babban taro, da aka kammala a kwanan baya, a kasar Abu Dhabi, ta ci gaba da kulla alakar fadada bunkasa hada-hadar kasuwanci, a tsakanin kasashen biyu, musamman kan kayana da basu shafi, fannin Man Fetur ba da kara bunkasa fannin Tashoshin Jiragen Ruwa.

ADVERTISEMENT

Kazalika, ganawar ta su, na zuwa ne, bayan rattaba hannun yarjejeniya a tsakanin Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, da aka yi, a tsakanin Nijeriya, a kasar ta Abu Dhabi.

Bugu ka kari, manufar itace, domin a kirkiro da dabaru ta hanyar yin hadaka domin kara habaka fannin Tashoshin Jiragen Ruwa da safarar kaya, ta hanyar yin amfani da kimiyyar zamani.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

A jawabinsa, yayin tattataunawar, Dakta Dantsoho ya bayyana cewa, bisa umarnin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma Ministan Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, Hukumar ta NPA, ta himmatu matuka, wajen ganin ana ci gaba da hada karfi da karfe da  kasar ta Abu Dhabi, domin kara fadada yawan hada-hadar kasuwanci, musamman a bangare, da bai shafi fannin Mai ba.

“Bisa umarnin  umarnin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma Ministan Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, muna ci gaba da mayar da hankali, wajen ganin ana ci gaba da hada karfi da karfe da  kasar ta Abu Dhabi, domin kara fadada yawan hada-hadar kasuwanci, musamman a bangare, da bai shafi fannin Mai ba, Inji Dantsoho.

A na sa jawabin Babban Jami’i na Ofishin Jakadanacin Daular Larbawa wato UAE Salem Al-Jaberi, kasancewar Nijeriya da kasar ta Abu Dhabi, abokan hadaka ne, ya sanar da cewa, kasar sa, a shirye take, ta kara karfafa hadaka, da Nijeriya.

“Nijeriya da Abu Dhabi, sun jima a matsayin abokan hadaka, a saboda haka, mu a Abu Dhabi, a shirye muke domin mu kara rubanya hadakar hada-hadar kasuwanci, da Nijeriya, ako da yaushe,” A cewarsa.

Ganawar, ta kuma samu halartar Manyan Daraktoci na Hukumar NPA, da suka hada da, Madam  Bibian Richard-Edet, da ke a sashen kudi da tafiyarda harkar mulki, sai Injiya Ibrahim Abba Umar, na sahsne kula da kere-kere da Injiya   Olalekan Badmus, na sashen gudanawa na Sufurin Jiragen Ruwa a NPA.

Tattaunawar, ta kuma mayar da hankali, kan yadda kasashen biyu, za su amfana da juna,  kan bunkasa hada-hadar kasuwanci da samar da damar zuba jari a tsakanin Nijeriya da Daular ta Larabawa.

Kazalika, sun cimma matsayar jadda kara karkafa bunkasa fannin Sufurin Jiragen Ruwa na kasashen biyu da safarar kaya wanda hakan zai sanya, kasashen biyu, su kara bunkasa tatalin arzikinsu.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Yadda Buƙatun Kwankwaso Suka Tarwatsa Yiwuwar Haɗin Gwuiwa Da APC

Yadda Buƙatun Kwankwaso Suka Tarwatsa Yiwuwar Haɗin Gwuiwa Da APC

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.