ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dantsoho Ya Karbi Bakuncin Babban Jami’in Ofishin Jakadanacin Daular Larabawa

by Bello Hamza
4 months ago
NPA

Shugaban Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa na Kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya karbi bakuncin Babban Jami’i na Ofishin Jakadanacin Daular Larbawa wato UAE, da ke a Nijeriya Salem Al-Jaberi.

Dantsho, ya karbi bakuncinsa ne, a Shalkawar Hukumar NPA, da ke  a Marina, a jihar Lagos.

  • Cinikayyar Waje Ta Jihar Xinjiang Ta Bunkasa A Shekarar 2025
  • Binciken CGTN: Tsarin Diflomasiyyar Amurka Na Babakere Ya Tada Hankula Kan Jagorancin Duniya

Wannnan na daga cikin halartar da Nijeriya ta yi, a wani babban taro, da aka kammala a kwanan baya, a kasar Abu Dhabi, ta ci gaba da kulla alakar fadada bunkasa hada-hadar kasuwanci, a tsakanin kasashen biyu, musamman kan kayana da basu shafi, fannin Man Fetur ba da kara bunkasa fannin Tashoshin Jiragen Ruwa.

ADVERTISEMENT

Kazalika, ganawar ta su, na zuwa ne, bayan rattaba hannun yarjejeniya a tsakanin Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, da aka yi, a tsakanin Nijeriya, a kasar ta Abu Dhabi.

Bugu ka kari, manufar itace, domin a kirkiro da dabaru ta hanyar yin hadaka domin kara habaka fannin Tashoshin Jiragen Ruwa da safarar kaya, ta hanyar yin amfani da kimiyyar zamani.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

A jawabinsa, yayin tattataunawar, Dakta Dantsoho ya bayyana cewa, bisa umarnin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma Ministan Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, Hukumar ta NPA, ta himmatu matuka, wajen ganin ana ci gaba da hada karfi da karfe da  kasar ta Abu Dhabi, domin kara fadada yawan hada-hadar kasuwanci, musamman a bangare, da bai shafi fannin Mai ba.

“Bisa umarnin  umarnin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma Ministan Ministan Bunkasa Tattalin Arziki na Teku,  Adegboyega Oyetola, muna ci gaba da mayar da hankali, wajen ganin ana ci gaba da hada karfi da karfe da  kasar ta Abu Dhabi, domin kara fadada yawan hada-hadar kasuwanci, musamman a bangare, da bai shafi fannin Mai ba, Inji Dantsoho.

A na sa jawabin Babban Jami’i na Ofishin Jakadanacin Daular Larbawa wato UAE Salem Al-Jaberi, kasancewar Nijeriya da kasar ta Abu Dhabi, abokan hadaka ne, ya sanar da cewa, kasar sa, a shirye take, ta kara karfafa hadaka, da Nijeriya.

“Nijeriya da Abu Dhabi, sun jima a matsayin abokan hadaka, a saboda haka, mu a Abu Dhabi, a shirye muke domin mu kara rubanya hadakar hada-hadar kasuwanci, da Nijeriya, ako da yaushe,” A cewarsa.

Ganawar, ta kuma samu halartar Manyan Daraktoci na Hukumar NPA, da suka hada da, Madam  Bibian Richard-Edet, da ke a sashen kudi da tafiyarda harkar mulki, sai Injiya Ibrahim Abba Umar, na sahsne kula da kere-kere da Injiya   Olalekan Badmus, na sashen gudanawa na Sufurin Jiragen Ruwa a NPA.

Tattaunawar, ta kuma mayar da hankali, kan yadda kasashen biyu, za su amfana da juna,  kan bunkasa hada-hadar kasuwanci da samar da damar zuba jari a tsakanin Nijeriya da Daular ta Larabawa.

Kazalika, sun cimma matsayar jadda kara karkafa bunkasa fannin Sufurin Jiragen Ruwa na kasashen biyu da safarar kaya wanda hakan zai sanya, kasashen biyu, su kara bunkasa tatalin arzikinsu.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Yadda Buƙatun Kwankwaso Suka Tarwatsa Yiwuwar Haɗin Gwuiwa Da APC

Yadda Buƙatun Kwankwaso Suka Tarwatsa Yiwuwar Haɗin Gwuiwa Da APC

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.