ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Buƙatun Kwankwaso Suka Tarwatsa Yiwuwar Haɗin Gwuiwa Da APC

by Abubakar Sulaiman
7 months ago
Kwankwaso

Majiyoyi a jam’iyyar APC sun bayyana cewa tattaunawar da aka yi da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ta rushe ne bayan ya gabatar da buƙatu masu yawa da suka haɗa da neman iko a manyan tsare-tsaren jam’iyyar da kuma neman kujerar mataimakin shugaban ƙasa.

Sabbin bayanai sun bayyana a ranar Alhamis cewa ƙoƙarin fadar shugaban ƙasa da APC na ƙulla yarjejeniya da tsohon gwamnan Kano wanda a baya ake kallonsa a matsayin “amaryar siyasa” mai tasiri ya ƙare ba tare da cimma matsaya ba.

  • Gwamna Yusuf Zai Yi Nadamar Barinmu – Kwankwaso
  • Tinubu Da Kwankwaso Za Su Gana Yayin Da Siyasar Kano Ta Ɗauki Sabon Salo

An ce Kwankwaso, jagoran Kwankwasiyya da NNPP, an nemi haɗin gwiwarsa ne saboda tasirin siyasar jar hularsa da rawar da jam’iyyarsa ta taka a zaɓen 2023. Majiyoyi da ke da masaniya kan tattaunawar sun shaida wa jaridar THISDAY cewa ganawar tsakanin Kwankwaso da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta gudana na tsawon awanni, musamman a Abuja, domin samar da tsani zuwa Kano da sassan Arewa maso Yamma.

ADVERTISEMENT

Sai dai manyan majiyoyi a APC sun ce tattaunawar ta samu tsaiko ne kan abin da suka kira buƙatun da suka wuce gona da iri. A cewarsu, Kwankwaso ya nemi a ba shi ikon kusan kashi 20 cikin 100 na tsare-tsaren jam’iyyar a matakin ƙasa, tare da neman kujerar mataimakin shugaban ƙasa da kuma tabbaci har zuwa zagayen siyasar 2031—abin da ya tayar da ƙararrawa yayin da shirye-shiryen zaɓen 2027 ke ɗaukar zafi.

“Ko Shugaba Tinubu bai taɓa neman wani kaso na tsarin APC ba. Buƙatar kashi 20 cikin 100 ta kasance abin da ya karya yarjejeniyar. Haka kuma, kujerar mataimakin shugaban ƙasa dama ba ta kan tebur ba, kuma ba a da hujjar tattauna batun 2031 a wannan lokaci,” in ji wata majiya mai ƙarfi da ta halarci tattaunawar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

A gefe guda, ɓangaren Dr. Boniface Aniebonam a NNPP ya ce ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam’iyyar ya samo asali ne daga halin danniya da yunƙurin Kwankwaso na iko da komai.

Har ila yau, mai ba Gwamna Yusuf shawara kan siyasa, Alhaji Mustapha Bakwana, ya ce a wani shirin rediyo na cikin gida cewa warware rikicin masarautar Kano muhimmin ginshiƙi ne ga ci gaban siyasar jihar. Ya ƙara da cewa gwamnati na shirin haɗa Masarautar Kano ƙarƙashin shugaba guda domin kawo ƙarshen ta ƙaddamar da ke ci gaba.

Kwankwaso
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Babu Wata Tanka Da Ta Sauka A Tashoshin Jiragen Ruwa Na Jihar Legas A Ranar Juma’a —NPA

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.