ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Gargaɗi Peter Obi Kan Zargin Tinubu Na Haddasa Rikici A ADC

by Leadership Hausa
3 months ago
ADC

Fadar shugaban ƙasa ta yi gargaɗi ga tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, kan yi wa Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ƙarya kan rikicin da ke ci gaba a gudana a jam’iyyar ADC.

An bayyana wannan a cikin wata sanarwa da mai bai wa shugaban ƙasa shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Litinin.

  • Kabiru Marafa Ya Jagoranci Daruruwan Mabiyansa Zuwa ADC A Zamfara
  • ADC Reshen Kaduna Ta Buƙaci Gwamnati Ta Daina Tsangwamar El-Rufai

Onanuga ya bayyana zargin a matsayin mara tushe, kuma ya jaddada cewa rikicin ADC ya samo asali ne daga mambobinsa.

ADVERTISEMENT

“Bayan kammala amfani da jam’iyyar LP wajen fafatawa a neman ofishin mafi girma a ƙasar, Obi ya bar ta cikin wani irin yanayi na buƙatar ƙashin kai ba tare da ya nuna jagoranci wajen warware rikicin jam’iyyar ba.

“Maimakon haka, sai ya juya zuwa ga ƙungiyarsa ta ‘Obidient’, wanda ta fi yin aiki ta intanet fiye da a fili, ba tare da ya mayar da shi zuwa tsarin siyasa na kansa ba.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

“Sanin cewa yana buƙatar tsarin jam’iyya don cika burinsa na tsayawa takarar shugabancin ƙasa, Obi ya koma ADC kuma ya yi nasara har amshe shi hannu biyu.

“Babu wani bincike mai inganci da aka bayyana cewa sabon masu mallaka suka yi, wanda ya haifar da rikicin da ake ciki yanzu. Wane alaƙa Shugaba Tinubu ke da shi da duk wannan? Babu ko guda ɗaya.

“Obi da tawagarsa dole su warware matsalolin cikin jam’iyya kafin su fafata don neman samun tikitin takarar shugaban ƙasa a 2027.

“Zargin shugaban ƙasa kan wannan al’amari da bai da hannu a ciki ba kawai magana ce mara tushe kuma yunƙuri ne na rashin adalci da tabbarar da rusa dimokuraɗiyarsa.

“Gaskiyar cewa Obi ya zo na uku a shekarar zaɓen 2023 ba zai samu irin wannan sakamako ba a 2027.

“Shugaba Tinubu, a matsayinsa na wanda ke riƙe da muƙami mafi girma a Nijeriya, ya samu nasarori masu yawa, amma har yanzu Obi ya makance yana sukar su ba tare da wasu hujjoji ba. Ya bari ya samu damar zama ɗan takarar shugaban ƙasa kafin yin zargin,” in ji fadar shugaban ƙasa.

ADC
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
Bayan Shafe Shekaru 10 A Tsare, Kotu Ta Saki Mutumin Da Boko Haram Ta Jikkata

Bayan Shafe Shekaru 10 A Tsare, Kotu Ta Saki Mutumin Da Boko Haram Ta Jikkata

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.