ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamntin Tarayya Da Ta Ogun Sun Fara Yi Wa Dabbobi Allurar Riga-kafin Cuttutuka

by Abubakar Abba
3 years ago
Dabobbi

A bisa kokarin rage yaduwar cutukan da ke harbin dabbobi zuwa cikin alumma, gwamnatin tarayya da jihar Ogun sun fara yiwa dabbobi Allurar rigakafi a jihar ta Ogun.

An fara yin aikin ne, bisa hadaka a tsakanin ma’aikatar aikin noma da raya karkara da gwamnatin jihar bisa taimakawar shirin yakar cutukan dabbobi na shiyya RDSSEP.

  • Hilda Bassey: ‘Yar Nijeriya Da Ta Kafa Tarihi A Fannin Girki A Duniya
  • …Yadda Daura Ke Haramar Tarbar Buhari – Alhaji Saleh

A jawabinsa a lokacin kaddamawar da aka gudanar a yankin Ota shugaban karamar hukumar Ado-Odo/Ota Injiniya Sheriff Musa ya bayyana cewa, aikin na da mahimmancin gaske, musamman don amfanin alummar da ke a yankin

ADVERTISEMENT

Musa ya kara da cewa, yana da kyau a yiwa dabbobin Allurar rigakfin da kuma samarwa da dabbobin Lasisi don a samar masu kariyar da ta dace, daga harbuwa da cutuka da sauransu

Shugaban ya kuma yaba da yin hadakar a tsakanin hukomin biyu, musamman don a kare lafiyar alumma da kuma ta dabbobin da ke a karamar hukumar.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

A na sa jawabnin tun a farko, Daraktan kula da lafiyar dabbobi na ma’aikatar aikin noma da raya karkara Dakta Adeyemi Jolaoso ya sanar da cewa, ana samun karin cutukan da ke harbin dabbobi har a fadin duniya, inda ya kara da cewa, a saboda haka, yana da mahimanci a yi masu Allurar ta rigakafin a lunguna da sakuna na jihar.

Dakta Adeyemi wanda jami’in kula da lafiyar dabbobi na shiyya ya Dakta Tokunbo Oduloju ya wakilce shi a gurin kaddamawar ya ce, “Ana samun karin cutukan da ke harbin dabbobi har a fadin duniya, inda ya kara da cewa, a saboda haka, yana da mahimanci a yi masu Allurar ta rigakafin a lunguna da sakuna na jihar.”

Shi ma Likitan dabbobi na  ma’aikatar aikin noma da raya karkara a jihar Dakta Aderounmu Ayopo ya bayyana cewa, shirin zai bayar da dama mai yawa wajen fadakar wa kan abinda ya shafi cutukan da ke harbin dabbobi.

Dakta Aderounmu  ya kuma shawarci mazauna yankin su dinga tuntubar likitocin dabbo idan dabbobin sun kamu da wata cuta.

Wani mai kiwon dabbo kuwa Adewale Alani, ya nuna jin dadinsa ne kan Allurar rigakafin da aka yiwa dabbobin, inda ya bayar da shawar da a ci gaba da yin shirin na yiwa dabbobin Allurra rigakafin.

Dabobbi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Abin Da Ya Sa Manoman Doya A Jihar Edo Suke Kokawa

Abin Da Ya Sa Manoman Doya A Jihar Edo Suke Kokawa

LABARAI MASU NASABA

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.