ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Tsaro Sun Kama Jiragen Ruwa Uku Shaƙe Da Ɗanyen Mai Da Kuɗinsa Ya Kai Na Naira Biliyan N4.2

by Abubakar Abba
2 months ago

Haɗakar jami’an tsaron soji na ruwa da ke aiki, a kudu maso kudu wato OPDS, sun ƙwace Jiragen Ruwa uku, da aka shaƙe da Ɗanyen Mai, da aka sato. Jiregen Man uku da jami’an suka kama tare da kuma waɗanda ake zargi, a garin Kalaba na jihar, an ƙiyasta, ya kai na sama da Naira biliyan 4.2.

Kwamandan jami’an tsaron na haɗaka, Olugbenga Oladipo ne, ya shedawa manema labarai wannan nasarar a garin Kalaba. A cewarsa, jami’an, sun gudanar da aikin ne, a ranar 8, na watan Afirlun 2026, bayan da jami’an suka samu bayanana siirii, inda suka kama Jirge biyu, a MT Mkpodu da kuma a MT Westaf, Kalaba.

  • An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
  • Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
  • Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

A cewarsa, ana zargin an yo dakon Ɗanyen Man da aka sato ne, inda kuma Jirgin, ke ɗauke da ma’aikata 26 waɗanda, duk an kama su. “An kama wata motar Tanka da ake ƙoƙarin zuba Ɗanyen Man a cikinta a Mkpodu wacce kuma ke ɗauke da aƙalla metric tan 480, na Ɗanyen Man da ake zargin, an sato, Inji shi. “An kuma kama wata motar Tankar Mai a Westaf, da ke ɗauke da kimanin metric tan 459, na Ɗanyen Man da ake zargin an sato, “ A cewarsa.

ADVERTISEMENT

Ya ƙara da cewa, bayan da jami’an suka kama Jiragen, sun buƙaci ɗaukin jami’an soji na sama, inda suka turo Jirgin sama mai saukar Ungulu, domin taiamaka wa, a gudanar da aikin, a cikin nasara.

Ya ƙara da cewa, biyo bayan ci gaba da sintirin da jami’an suka gudanar, sun kuma gano Jigin Ruwa na uku, a MT Stellos a ranar 10 na watan Afirilun 2026, da shima yake shaƙe da Ɗanyen Man da ake zargi, na sata ne.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

Ya kuma sanar da ƙoƙarin da ake ci gaba da yi, na daƙile satar Ɗanyen Mai, a yankin, bisa haɗka da sauran hukumomin tsaro, musamman ta hanyar ƙara ƙarfafa, ayyukan sanya ido.

Ya ce, an kuma yi bajin kolin waɗanda aka ake zargin a rundunar jami’an tsaron na ruwa da ke a garin na Kalaba.

Oladipo ya ƙara jaddada ƙudurin jami’an na daƙile duk wasu ayyuka, na satar ɗanyen Mai da kuma duk wani yunƙurin zagon ƙasa, ga tattalin arzikin ƙasar nan, a yankin

Shi kuwa a na sa jawabin Kwamanda rundunar Ruwa na  yankin Gabas Chidozie Okehie ya bayyana cewa, a yanzu haka, rundunar na kan bibiyar ƙarin wasu da ake zargi, ɓarayin  ɗanyen Mai ne, a yankin.

Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi
Tsaro

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

June 21, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

June 19, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
Next Post
Wanene Alhaji Ibrahim Galadima Tsohon Shugaban Hukumar Kwallon Kafar Nijeriya

Wanene Alhaji Ibrahim Galadima Tsohon Shugaban Hukumar Kwallon Kafar Nijeriya

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.