ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Oyo Za Ta Sayo Laftof 60,000 Saboda Sabon Tsarin Jarrabawa

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
4 months ago
Oyo

Jihar Oyo ta kara jaddada aniyarta ta shiryawa fara anfani da sabon tsarin jarrabawar hukumar shirya jarrabawa ta Afirka ta yamma wadda aka fi sani da WAEC amma irin tsarin CBT wato yadda ake jarrabawar shiga manyan makarantu wato JAMB.

Yin hakan ya yi daidai da umarnin gwamnatin tarayya na bin tsarin yadda za’a bar ko daina amfani da biro da takarda, zuwa jarrabawar kafar sadarwa ta zamani ko kuma irin tsarin yadda ake yi lokacin jarrabawar shiga manyan makarantu.

  • An Gabatar Da Bikin Share Fagen Shirin Talibijin Na Murnar Sabuwar Shekarar Sinawa A Masar 
  • Abin Da Ya Sa Ta’addanci Ya Samu Gindin Zama A Arewa – Tsofaffin Janarori

Kwamishinan ilimi, kimiyya da fasaha, Olusegun Olayiwola, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin daya amshi bakuncin jagora kuma mataimakin Rajistara na hukumar WAEC,Mista. Waheed Amode,da shi da ‘yan tawagarsa lokacin da suka kai ma shi ziyara bangirma a ofishinsa da ke Ibadan.

ADVERTISEMENT

Olayiwola ya bayyana cewa Gwamna Seyi Makinde ya bada umarni na a gano ko nawa ake bukata wajen sayen fiye sa Laptops 60,000 saboda amfani da su a manyan makarantun Sakandare a fadin Jihar,inda ya ce manufar hakan ita ce Jihar ta shirya wa fara amfani da tsarin jarrbawa na CBT da za a rika amfani da tsarin wajen rubuta jarrabawar WAEC.

Ya jinjinawa hukumar ta WAEC akan matakin data dauka domin ta yi maganin matsalolin da aka fuskanta lokacin da aka yi jarrabawa daban daban a shekarar 2025,yayin da ya byi alkawari na ma’aikatar zata ci gaba da taimakawa wajen maganin magudin jarrabawa, da kuma lalata kayan makaranta.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

A na shi bayanin, Amode cewa ya yi ziyarar tasu zuwa ma’aikatar ilimi ta Jihar Oyo domin su nuna jin dadinsu kan irin taimakon da ta bada lokacin da aka yi jarrabawar shekarar 2025, da kuma yadda ta ke ci gaba da hadin gwiwa da hukumar a shekarun da suka gabata,inda yace ma’aikatar tana daga cikin masu ruwa da tsaki dangane da nasaraorin da ta samu wajen aiwatar da ayyukanta.

Ya bayyana cewa za’a rufe yin rajistar jarrabawar watan WAEC Mayu/Yuni 2026 ranar 2 ga Fabrairu 2026,ya kuma kara da cewa,jarrabawar da za’a yi nan gaba za’ayi amfani ne da CBT da kuma alkalami da takarda,wannan kuma kamar yadda yace ya danganta ne da irin shirin da makarantun suka yi,yayin da makarantun da suke bukatar su yi jarrabawar gaba dayansu ta hanyar CBT ana bukatar da su nuna bukatarsu ta yin hakan ta rubuta neman yin hakan ta ma’aikatar ilimin.

Amode bugu da kari ya ce da akwai tsauraran matakan da za’a dauka da basu da dadi suke jiran daliban da aka kama su da lafin kasancewa da waya a dakin jarrabawa.

Ya ce irin wannan halin na satar jarrabawa ko aikata wani abnda bai dace ba yana iaya sa a soke sakamakon jarrabawar makarantar gaba daya,wannan kuma ya danganta ne kan irin yadda aka aikata laifin,don haka ya yi kira da Shugabannin makaranta da Malamai dasu maida hankalinsu kan aikata ayyukansu da gaskiya wanda hakan zai sa a kara bunkasa darajar ilimi.

Olayiwola ya yi kira da Iyaye, masu kula da karatun yara da kuma Malamai da su kara kyautata hadin kansu domin su samu damar yadda za su yi maganin rashin halaye masu kyau na dalibai,yace domin kuwa idan aka samu hadin kan makaranta da gida sune abubuwan da zasu taimaka wajen inganta tarbiyya,ta hanyar samar da wata dama da dalibai za su tashi da halaye masu nagari abin koyi ga kowa.

Kwamishinan ya ya yi wannan kiran ne lokacin da ya karbar bakuncin wata kungiya ta kawo gyara kan harkar ilimi ta kasa (NERM),inda ya yi kiuran masu ruwa da tsaki su maida hankalin kan tabbatar da ana aiwatar da koyar da tarbiyya da kuma ingantaccen ilimi, ya yin da shi kuma jagoran kungiyar,Mista.Adewumi Abass,ya ja kunne da kuma yin gargadin babu cikakken hadin kan Iyaye da Malamai da samun karuwar magudin jarrabawawa, lamarin da yake kara zama wata wani babban kalubale kan irin tsarin yadda ake tafiyar da ilimi a Nijeriya,don haka ya bada shawarar a rika yin amfani da wani littafi, mai suna“Yadda Iyaye ya dace su kasance domin ci gaban’ya’yansu,”amatsayin wata manuniya ce.

Oyo
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Oyo
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje
  • Sulaiman
    Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa
  • Sulaiman
    Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci
  • Sulaiman
    Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Babban Taron AU Na 39

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Babban Taron AU Na 39

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.