• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Afirka Zata Iya Lashe Kofin Duniya A Qatar – Samuel Eto’o 

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Kasar Afirka Zata Iya Lashe Kofin Duniya A Qatar – Samuel Eto’o 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dan wasan tawagar Kasar Kamaru, Samuel Eto’o, ya ce daya daga cikin kasashen Afirka za ta iya lashe gasar cin kofin duniya da za a fafata a Kasar Qatar wanda za a fara daga ranar 20 ga watan Nuwamba zuwa 18 ga Disamba, 2022.

A tarihi dai babu wata kasa daga Afirka da ta taba wuce zagayen kusa dana kusa dana karshe (quarter-finals) a gasar ta kofin duniya kuma kasashe uku ne kawai suka taba zuwa wannan matakin.

A gasar da aka buga a shekarar 1990, kasar Kamaru ta je matakin kusa dana kusa dana karshe, sannan kasar Senegal ta je a shekarar 2002, sai Ghana a shekarar 2010 da aka buga a Afirka ta Kudu.

Sai dai Eto’o, wanda wakilin Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya ne yanzu haka a Kasar Ghana, inda yake ran gadin wayar da kan kasashen Afirka a kan tsare-tsaren gasar ta bana ya ce, wannan lokacin na kasashen Afirka ne ba kawai su je wasan kusa dana kusa dana karshe ba, har ma suje su lashe gasar.

Eto’o dai ya wakilci kasar Kamaru a gasar cin kofin duniya har sau hudu, a shekarar 1998, da 2002 da 2010 da kuma 2014.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

A wannan lokacin, kasashe biyar da suka hada da Kamaru da Ghana da Morocco da Senegal da kuma Tunisia ne za su wakilci nahiyar Afirka a gasar.

Tags: GhanaKamaruKasar AfirkaKofin DuniyaKwallon KafaMoroccoQatarSamuel Eto'oSenegalWasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Za Ka Fara Sana’ar Sayar Da Data

Next Post

Rayuwata Na Cikin Hatsari, Ana Kokarin Kashe Ni – Yakubu Dogara

Related

Nijeriya
Wasanni

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

1 hour ago
City
Wasanni

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

2 hours ago
Iwobi Ya Jefa Kwallo 2 Yayin Da Fulham Ta Lallasa Forest Da Ci 5-0
Wasanni

Iwobi Ya Jefa Kwallo 2 Yayin Da Fulham Ta Lallasa Forest Da Ci 5-0

3 days ago
Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino
Wasanni

Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino

3 days ago
Manchester City Tayi Rashin Nasara A Hannun Aston Villa Da Ci 1-0
Wasanni

Manchester City Tayi Rashin Nasara A Hannun Aston Villa Da Ci 1-0

3 days ago
Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 
Wasanni

Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

7 days ago
Next Post
Rayuwata Na Cikin Hatsari, Ana Kokarin Kashe Ni – Yakubu Dogara

Rayuwata Na Cikin Hatsari, Ana Kokarin Kashe Ni - Yakubu Dogara

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.