ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Birtaniya Ta Daure Wasu ‘Yan Nijeriya 4

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Nijeriya

An yanke wa wasu dalibai 4 ‘yan Nijeriya hukuncin dauri a kasar Birtaniya bisa samun su da hannu a wani rikici da ya hada da wukake na wasan baseball a Leicester.

Lamarin, wanda ya faru a kan titin New Park a farkon sa’o’i na Nuwamba 4, 2021, ya bar wanda aka azabtar da raunuka da yawa.

  • Yunƙurin Kafa Ƙasar Yarbawa: Igboho Ya Miƙa Koke Ga Firaministan Birtaniya
  • Yunƙurin Kafa Ƙasar Yarbawa: Igboho Ya Miƙa Koke Ga Firaministan Birtaniya

Bayan cikakken bincike da ‘yan sandan birnin Leicester suka yi, hukumomi sun gano masu laifin ta hanyar faifan na’urar CCTB, bin diddigin waya, da taimakon jama’a.

ADVERTISEMENT

A watan Oktoba ne aka kammala shari’ar na tsawon makonni shida, kuma an yanke hukuncin ne a ranar 14 ga watan Nuwamba. Wani rahoto da aka buga a shafin intanet na ‘yan sanda ya yi cikakken bayani kan sakamakon. Destiny Ojo mai shekara 21, na Plumstead, London an yanke masa hukumcin shekaru bakwai saboda tashin hankali, kokari na cutar da jama’a da ganganci.

Habib Lawal mai shekaru 21, na Bedley, London an yanke masa hukumcin shekaru biyar saboda haifar da tashin hankali. Ridwanulahi Raheem mai shekaru 21, na Lambeth, Landan an yanke masa hukumcin shekaru uku saboda kokarin haifar da tashin hankali da kuma mallakar wata wuka.

LABARAI MASU NASABA

Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola

Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

An yanke wa Joshua Dabies-Ero mai shekaru 21, dan garin Bedley, Landan hukuncin daurin shekaru biyu saboda haifar da tashin hankali. Wanda ake tuhuma na biyar, Justin Asamoah  mai shekaru 22, na Merton, ya amsa laifinsa na mallakar wata wuka kuma an shirya yanke masa hukunci ranar 22 ga watan Nuwamba.

Mai magana da yawun ‘yan sandan Leicester ya yaba wa jama’a bisa taimakon da suka bayar yayin gudanar da bincike tare da jaddada bukatar magance tashe-tashen hankula don tabbatar da tsaron al’umma.

Dan sanda mai binciken Sean Downey, da yake tsokaci kan lamarin, ya ce, “Wannan lamarin ya nuna babban hadarin tashin hankali. An yi sa’a cewa raunukan da aka samu ba su yi muni ko kisa ba. Wannan zai iya zama bincike daban-daban.”

Ya kara da cewa, “Muna godiya ga duk wanda ya goyi bayan binciken. A matsayinmu na karfi, fifikonmu shi ne kare lafiyar jama’a. Ba za a amince da ta’addanci a cikin al’ummominmu ba, kuma za mu ci gaba da daukar kwararan matakai kan masu laifi.”

Nijeriya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
Kasashen Ketare

Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola

May 30, 2026
Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya
Kasashen Ketare

Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

May 30, 2026
Iran Ta Zargi Amurka Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Da Ke Tsakaninsu
Kasashen Ketare

Iran Ta Zargi Amurka Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Da Ke Tsakaninsu

May 30, 2026
Next Post
An Kori Tsohon Manajan Banki Bisa Zargin Damfarar Naira Miliyan 122

An Kori Tsohon Manajan Banki Bisa Zargin Damfarar Naira Miliyan 122

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.