• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Kungiyar Kasa Da Kasa Ta Nemi A Gurfanar Da ‘Yan Siyasar Da Suka Ki Bayyana Kadarorinsu

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Labarai
0
Kungiyar Kasa Da Kasa Ta Nemi A Gurfanar Da ‘Yan Siyasar Da Suka Ki Bayyana Kadarorinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar fararen hula ta kasa da kasa ‘Egalitarian Mission for Africa’ ta yi kira da a gurfanar da dukkanin ‘yan siyasar da suka gaza bayyana kadarorinsu da suka mallaka kamar yadda dokar da’ar ma’aikata ta Nijeriya ta tanadar.

Kungiyar ta yi zargin cewa, mafi yawan wadanda suke karya dokar ‘yan siyasa ne, don haka ne suka nemi shugaban kotun da’ar ma’aikata (CCT), Justice Danladi Umar, da ya gurfanar da irin wadannan masu karya dokar don hakan ya zama izina ga na baya.

  • Rashin Shugabanni Na Kwarai Ke Kara Rura Matsalolin Arewa – Ibrahim Galadanci

Kungiyar ta kuma yi zargin cewa, ma’aikatan gwamnati da dama da wasu ‘yan siyasa ciki har da wadanda suke neman a zabe su sun kasa ayyana adadin kadarorin da suka mallaka a rayuwarsu.

Shugaban Majalisar Amintattu na kungiyar, Dr. Kayode Ajulo, ya ce, kungiyar tasu za ta yi aikin hadin guiwa da kotun da’ar ma’aikata domin tabbatar da ana bin dokar ayyana kadarori ga dukkanin rassa da sassan gwamnati.

Dan rajin kare hakkin bil-adam na kungiyar Mista Ajulo ya kuma ce, kungiyar za ta yi aiki da hukumomin da abun ya shafa domin tattaro jerin masu karya dokar, “Za mu wallafa sunayensu kuma a karshe mu gurfanar da su a gaban kotun da’ar ma’aikata,” in ji Ajulo.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

Kungiyar ta kuma ce, aiki ne na hadin gwiwa ga kowani dan kasa da ya ba da tasa gudunmawar wajen tabbatar da ana bin ka’idoji domin tabbatar da mulki na kwarai da gina kasa mai cike da adalci.

Ya kuma shawarci masu rike da mukaman siyasa da masu son a zabe su da su rika bin dokar da aka tanadar yana mai cewa babu yadda za su iya gudanar da wakilci na kwarai ba tare da suna bin doka ba.

  • https://oal.law/code-of-conduct-tribunal-in-the-nigerian-judicial-hierachy/

Kungiyar dai ta bayyana fatan wadanda abin ya shafa za su dauki kiran da ta yi da muhimmanci.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gano Sama Da Yara 50 Da Aka Sace A Wani Cocin Ondo

Next Post

Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

Related

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

28 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

2 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

3 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

4 hours ago
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…
Rahotonni

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

5 hours ago
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim
Labarai

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

6 hours ago
Next Post
Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.