• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Matashin Dan Wasa Gavi Ya Kafa Tarihi A Tawagar Sifaniya

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Matashin Dan Wasa Gavi Ya Kafa Tarihi A Tawagar Sifaniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

A ranar Lahadi tawagar kwallon kafa ta Sifaniya ta tashi wasa 2-2 a gidan Jamhuriyar Czech a wasa na bibiyu a Nations League kuma minti hudu da fara wasa mai masaukin baki, ta ci kwallo ta hannun Jakub Pesek, kwallo mafi sauri da aka zura a ragar Sifaniya a wasa 39 da Luis Enrikue ke jan ragama.

Daga baya Pablo Gabi ya farke a minti na 45, ya zama matashin da ya ci wa tawagar Sifaniya kwallo mai karancin shekarun haihuwa mai shekara 17 da kwana 304 kuma a baya wanda ya ke da tarihin a baya shi ne Ansu Fati, wanda ya ci Ukraine, yana da shekara 17 da kwana 311.

  • Ko Ya Kamata Mane Ya Bar Liverpool?

Jan Kuchta ne ya ci wa Jamhuriyar Czech kwallo na biyu, sai dai dab da za a tashi Sifaniya ta farke ta hannun Inigo Martinez. Sifaniya ta fara tashi 1-1 da Portugal a gida ranar Alhamis biyu ga watan Yuni, za kuma ta karbi bakuncin Jamhuriyar Czech ranar Alhamis 9 ga watan Yuni a dai gasar ta Nations League.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kama ‘Yan Sara-suka 24 Da Bindigogi A Nasarawa

Next Post

Daliban Shirin ‘N-Build’ Kashi Na ‘C1’ Sun Samu Horo Tare da Kayan Aiki

Related

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U
Wasanni

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

8 hours ago
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?
Wasanni

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

9 hours ago
Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

2 weeks ago
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya
Wasanni

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

3 weeks ago
Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?
Wasanni

Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?

3 weeks ago
‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri
Wasanni

‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri

3 weeks ago
Next Post
Daliban Shirin ‘N-Build’ Kashi Na ‘C1’ Sun Samu Horo Tare da Kayan Aiki

Daliban Shirin 'N-Build' Kashi Na 'C1' Sun Samu Horo Tare da Kayan Aiki

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.