ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 3 Da Za Su Iya Maye Gurbin Mataimakin Gwamnan Kano

by Abubakar Sulaiman
6 months ago
Kano

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, bisa zargin rashin ɗa’a mai tsanani, da cin zarafin ofis da kuma cin amana.

Jagoran masu rinjaye a majalisar, Lawan Hussaini Dala, ne ya gabatar da takardar tsige shi a zaman majalisar, yana mai cewa an ɗauki matakin ne bisa tanadin sashi na 188 na kundin tsarin mulkin Nijeriya na shekarar 1999 da aka gyara.

  • Ba Zamu Lamunci Buƙatar Murabus Ɗin Mataimakin Gwamna Ba — Kwankwasiyya
  • Doguwa Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano

Dala ya zargi Gwarzo da hannu wajen karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi lokacin da yake kwamishinan ƙananan hukumomi tsakanin 2023 da 2024, inda ya ce ana zargin yana karbar Naira miliyan 1.5 daga kowace ƙaramar hukuma 44 duk wata, abin da ya kai kusan Naira miliyan 462 cikin watanni bakwai.

ADVERTISEMENT

Sai dai wasu masu sharhi kan siyasar Kano na ganin cewa rikicin siyasa ne ya jawo yunƙurin tsige shi, musamman bayan da gwamna Abba Kabir Yusuf ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC, yayin da mataimakinsa ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar NNPP tare da jagoranta Rabiu Musa Kwankwaso.

Rahotanni sun ce idan an tsige Gwarzo, ana hasashen wasu ‘yan siyasa kamar Murtala Sule Garo, Salihu Sagir Takai ko kuma kakakin majalisar Jibril Ismail Falgore na iya maye gurbinsa a matsayin mataimakin gwamnan jihar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Rahotanni sun nuna cewa ana ambaton wasu fitattun ‘yan siyasar da za su iya maye gurbin Gwarzo idan aka tsige shi. Cikinsu akwai tsohon ɗan takarar mataimakin gwamna na jam’iyyar APC a zaben 2023, Murtala Sule Garo.

Haka kuma ana hasashen tsohon ɗan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a zaben 2015, Salihu Sagir Takai, da kuma kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Jibril Ismail Falgore, na daga cikin waɗanda ake ganin za su iya maye gurbin mataimakin gwamnan idan aka kammala tsarin tsige shi.

Kano
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Kotu Ta Bayar Da Malami Da Iyalansa Beli Kan Naira Miliyan 200 Kowannensu

Kotu Ta Bayar Da Malami Da Iyalansa Beli Kan Naira Miliyan 200 Kowannensu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.