• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Mutum Miliyan 1.9 Ne Za Su Kada Kuri’a A Zaben Gwamnan Osun A Watan Yuli – INEC

by Khalid Idris Doya
1 month ago
in Siyasa
0
INEC Ta Fitar Da Sabbin Ka’idojin Zaben 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ce, adadin wadanda suka yi rijista su 1,955,657 ne za su samu damar jefa kuri’a a zaben gwamnan Jihar Osun da zai gudana a ranar 16 ga watan Yuli na 2022.

Babban kwamishinan INEC kuma Shugaban sashen yada labarai da ilmantarwa, Mista Festus Okoye, shine ya shaida hakan a wajen tattaunawa da shugabannin kafafen yaɗa labarai a ranar Juma’a a Osogbo.

  • INEC Ta Nuna Damuwa Kan Karancin Masu Fitowa Karbar Katin Zabe A Katsina
  • 2023: INEC Ta Kara Wa’adin Ranakun Yin Katin Zabe 

Okoye ya kara da cewa, jam’iyyun siyasa 15 ne za su shiga a dama da su a zaben da ya kunshi kananan hukumomin 30 na jihar.

Sannan, ya bukaci shugabannin kafafen watsa labarai a jihar da su tabbatar da an gudanar da sahihin zabe mai cike da gaskiya da adalci.

Kazalika, hukumar ta kuma yi gargadi dangane da masu yin katin rijistan jefa kuri’a ‘Permanent Voter Cards’ (PVC) fiye da guda daya da cewa lallai za su fuskanci fushin hukumar tare da barazanar gurfanar da duk wanda aka kama da hakan.

Labarai Masu Nasaba

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

Kwamishinan hukumar INEC a jihar Oyo, Mutiu Agboke shine ya yi gargadin a jiya a Ibadan yana mai cewa, hukumar ta samar da wasu karin mashina domin tabbatar da aikin katin PVC ya cigaba da gudana cikin nasara.

Ya ce, samar da karin mashinan an yi ne domin tabbatar da duk wanda ya cancanci jefa kuri’ar ya samu damar yin hakan.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ronaldo Yana Son Barin Manchester United

Next Post

Kamfanin CRCC Na Kasar Sin Ya Kammala Aikin Samar Da Ruwan Sha A Angola

Related

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju
Siyasa

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

3 hours ago
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya
Siyasa

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

8 hours ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri
Siyasa

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri

1 day ago
Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal
Siyasa

Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal

1 day ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?

2 days ago
2023: APC Ta Ayyana Gwamna Lalong A Matsayin Daraktan Yakin Kamfen Din Tinubu
Siyasa

2023: APC Ta Ayyana Gwamna Lalong A Matsayin Daraktan Yakin Kamfen Din Tinubu

3 days ago
Next Post
Kamfanin CRCC Na Kasar Sin Ya Kammala Aikin Samar Da Ruwan Sha A Angola

Kamfanin CRCC Na Kasar Sin Ya Kammala Aikin Samar Da Ruwan Sha A Angola

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.