ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (6)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Nazari

Ita ma dabarar koyarwar da ake tana da ta ta matsalolin daga ciki masu amfani sun hada da (Ahmad, 2005):

1.Malami yana kokarinsa wajen lamarin yadda zai koyar da kuma fatan niyyar ya shi ko hkar zata cimma ruwa, ta hanyar abubuwan da ta kunsa, sai samun abubuwan da za ayi, yadda za ayi su, hanyoyin da za ayi amfani da su wajen koyawa masu koyo.

  • Rawar Da Masu Sa Ido Ke Takawa Wajen Magudin Zabe A Nijeriya
  • Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Danyen Aikin Dake Barazanar Jefa Yankin Cikin Wani Bala’i

Daganan kuma za a duba irin nasarar da aka samu wajen darasin da aka koyar, wato koda ace an yi ma jawabin na shi tamkar kamar Malami ya koyawa dalibai sau biyar, irin haka ana iya gane halin da wadanda aka gabatarwa jawabin suka shiga.

ADVERTISEMENT

2.)Bayani da baka ta ilimi shine abu na karshe da Malami zai yi wand shi kadai ne, irin saduwar wasu abubuwa ne biyu ta hanyar da ake sadar da wani sako, da lamarin yake da alaka da wand ake koya mawa ana iya cewar ma ba yi su bane, an kuma gane cewa sadarwa ta kan samar da matsala akan abubuwan da suka shafi koyo, da cimma darussan ilimi da ake so a koya, ta hanyar amfani da kayan koyarwa kamar wani abu da yayi kamar da irin wanda ake son magana kan shi, nambobi,da kuma zane, ba a damu da su ba wajen hanyar koyarwa da koyo.

3)Hakanan ma shi amfanin wanda ake koyamawa wajen dabarar koyarwa shine ya yi sauroron abinda ke koya mashi, domin shi bai taka wata rawa ko bada wta gudunmwa wajen hanyar koyarwar,ta hakan ne ake iya gane shi ilimi zai iya amfanarwa, idan wanda ake koyamawa ya kasance yana kowa ma kan shi da sauran masu koyo da kan shi.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

4)Dabarar da aka yi amfani da ita bata dace da gabatar ko yin wasu daga cikin abubuwan da kuma abinda maudu’in ya kunsa wanda ya hada da aikin ko kinetic field,saboda abin an maida hankali ne a yanayin da ya dace, wanda matsayi ne na karshe daya kunshi yadda aka yin aiki da kuma koyarwa ta jan hankali.

5)Hakanan kuma ba ayi la’akari da bambancin ra’ayi bawajen lamarin da ya shafi yadda mai koyo zai koyi abubuwa ta bangarori daban daban, abin ya kuma kasance ne da wacce irin fahimta ke gare su.

Daga cikin marasa kyau rashi kyau sun hada ga (Noon Center, 2011):

1)Yana da wahala da dukkan masu koyo su cigaba da mai da hankali ga shi Malamin saboda tsaida hankalin masu koyo ga Malami kawai ya danganta ne akan irin basirar shi ta yadda yake gabatar da wani abu, yana kuma da matukar wuya ga masu koyo su ci gaba da maida hankali ga Malami, domin shi maganar maida hankali na masu koyo ga abinda yake koya masu,ya danganta ne ga irin basirarsa ta karatu.Yadda ya shirya da gabatar abubuwan da za iyi bayani kansu,da irin dabarar da za iyi abin ya ta’allaka ne akan irin halin da yake ciki.

2.Yadda take amfani da kalmomi abin yana bukatar lokaci mai yawa fiye dayin karatu.

3) Amfani da kalmomi ya dogara ne akan shi ma yana da iyakar shi domin lura da halayyar masu koyo,da kuma samar da hanyar sabawa da tunani mai amfani.

4) Dabarar karatu wani lokaci ta kan zamewa Makami da matsala musamman ma watakila yana da ‘yar matsala akan kimiyya.Ko shakka babu tattaunawa kan amsa ta masu koyo da kuma yadda dukkan ajin za su kasance tare da abubuwan da ake yi, abin zai kra kayatar da shirin gaba daya.

Idan ana maganar dabarun koyarwa manyan da suka fi amfani sun hada da:

1)Yadda za a iya da lokacin da za ayi koyarwar: Don haka ne idan ana son misali shine yadda tsarin koyarwa na Larbawa yake, inda shi Malami yana amfani ne da dabararsa inda zai tabbatar da dukkan bangarorin da suka kamata na kwas din an yi su cikin wani lokaci bam ai tsawo ba, ta hakan ne, su masu koyon za su samu damar samun ilimin da ya dace su sani.

2)Tattali wani babban lamari ne saboda yana samar da dabarar koyarwa ta hanyar amfani da wani abu, da wasu kaya, har ma da rage yawan dakunan gwaje- gwaje da ke bukata yayin da za a maida hankali wajen koyar da yanayin da ake na shekara.

3) Koyar da dalibai masu koyo da yawa a kan lpokacin da ake da shi, yawan masu koyo da ake koya masu ana iya koya masu ta laccoci, kamar dai yadda ake yi a Jami’oi.

Nazari
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Shugaban APC Ya Bayyana Gamsuwa Da Zaben Ƙananan Hukumomi A Sakkwato

Shugaban APC Ya Bayyana Gamsuwa Da Zaben Ƙananan Hukumomi A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.