ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano

by Rabi'u Ali Indabawa
3 days ago

Jami’an Hukumar Tsaron ta Nijeriya ta (NSCDC) reshen Jihar Kano sun kama wasu mutum 10 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka haɗa da lalata kayayyakin gwamnati, sata, haɗa baki wajen aikata laifi, shiga haramtacciyar hanya da kuma karɓar kayan sata.

A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, SC Ibrahim Abdullahi, ne ya fitar ranar Laraba, ya ce an kama waɗanda ake zargin a wurare daban-daban a Jihar.

Sanarwar ta ce wuraren da aka kama su sun haɗa da Gwarmai a Ƙaramar Hukumar Ghari, yankin masana’antu na Challawa, Unguwar Rimi da Waratallawa duk a Ƙaramar Hukumar Kumbotso ta Jihar Kano.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta ƙara da cewa: “Rundunar NSCDC ta Jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu gungun masu aikata laifuka 10 da ake zargi da lalata kayayyakin gwamnati, sata, haɗa baki wajen aikata laifi, shiga ba bisa ƙa’ida ba da kuma karɓar kayan sata.”

An kuma bayyana cewa kwamandan hukumar na Jihar, Commandant Mohammed Hassan Agalama IION, ya gabatar da waɗanda ake zargin a hedikwatar rundunar ranar Talata.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi

Yadda Muka Kashe Masu Garkuwa 4 Da Suke Shirin Kai Hari Kan Attajirai A Legas —CP

Kayayyakin da aka ƙwato daga hannunsu sun haɗa da mita 200 na wayoyin aluminium, wayoyin hannu, wayoyin copper, power bank da kuma muggan makamai kamar wuƙaƙe, adda, takobi da almakashi da sauransu.

Sanarwar ta ce an kammala bincike kuma nan ba da jimawa ba za a gurfanar da waɗanda ake zargin a kotu domin fuskantar hukunci.

Kwamandan ya sake jaddada ƙudirin hukumar wajen kare muhimman kadarorin ƙasa da kayayyakin more rayuwa, tare da nuna rashin amincewa da duk wani nau’in aikata laifi. Ya kuma roƙi al’ummar Jihar Kano da su ci gaba da bai wa hukumomin tsaro bayanai domin magance matsalolin tsaro.

A wani labarin kuma, rundunar NSCDC ta Jihar Kwara ta kama wasu mutane uku bisa zargin haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba da kuma safarar ma’adanai a birnin Ilorin.

Waɗanda aka kama sun haɗa da Musa Abdullahi mai shekara 45, Aliyu Ibrahim mai shekara 20 da Ishaƙ Ibrahim mai shekara 51. An ce an kama su ne a wani samame na sirri da jami’an sashen ma’adanai da ƙarafa na rundunar suka gudanar da daddare.

Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Farashin Mai Ya Faɗi Saboda Fatan Cimma Yarjejeniya Tsakanin Amurka Da Iran

MASU ALAKA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi

June 1, 2026
Yadda Muka Kashe Masu Garkuwa 4 Da Suke Shirin Kai Hari Kan Attajirai A Legas —CP
Tsaro

Yadda Muka Kashe Masu Garkuwa 4 Da Suke Shirin Kai Hari Kan Attajirai A Legas —CP

May 31, 2026
A Yayin Da Babban Bankin Ƙasa (CBN) Ke Yaƙi Da Laifukan Intanet
Tsaro

Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi

May 31, 2026
Next Post
Yankin Hong Kong Na Kasar Sin Ya Zama Cibiyar Kula Da Jarin Ketare Mafi Girma A Duniya

Yankin Hong Kong Na Kasar Sin Ya Zama Cibiyar Kula Da Jarin Ketare Mafi Girma A Duniya

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.