ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ohanaeze Ndi Igbo Ta Yi Allah-Wadai Da Dakatar Da Emefiele

by Muhammad
3 years ago
Ohanaeze

Kungiyar koli ta kabilar Igbo, Ohanaeze Ndi Igbo, a ranar Asabar ta yi Allah wadai da dakatarwar da aka yi wa gwamnan babban bankin Nijeriya, Godwin Emefiele, ta kuma bayyana hakan a matsayin wata kabilanci.

Kungiyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da daraktan kula da harkokin kasa na kungiyar, Mazi Chima Uzor, ya rabawa manema labarai.

  • Tinubu Ya Dakatar Da Emefiele A Matsayin Gwamnan CBN
  • DA DUMI-DUMI: DSS ta Karyata Cafke Gwamnan CBN Da Aka Dakatar

Kungiyar ta lura cewa dakatarwar Emefiele ba ta bi ka’ida ba, ta kara da cewa matakin na daga cikin kokarin gwamnatin mai ci da gangan da nufin kawar da ‘yan kabilar Igbo daga ofisoshin gwamnati.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta kara da cewa, “Kungiyar Ohanaeze Ndi Igbo ta Duniya tana Allah-wadai da matakin dakatarwar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta yi wa, Dokta Godwin Emefiele, Gwamnan CBN.

” Wannan dakatarwar bata kan ka’ida, sannan kuma kama shi da DSS suka duk da umarnin kotu abin takaici ne kuma duk masu kishin Nijeriya wajibi ne su soki yin hakan” Muna kallon hakan a matsayin wani bangare na shirye-shiryen sabuwar gwamnati na kakkabe kabilar Igbo daga ofisoshin gwamnati.

LABARAI MASU NASABA

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

“Wannan ba komai ba ne illa farautar da ake yi wa ‘Yan kabilar Igbo ba tare da wani dalili ba don sun nuna adawa da sabuwar gwamnati a zaben da ya gabata.

“Don haka muna rokon Shugaba Bola Tinubu da ya yi hattara da fara gwamnatinsa da ayyukan da za su iya jefa al’ummar cikin rudani.

“Ya kamata ya soke wannan shawarar da ba wa, Dokta Emefiele, damar kammala wa’adinsa na gwamnan babban bankin kasa maimakon kawo rudani da lalata dukkan tsare-tsaren da CBN ta gudanar a karkashin jagorancin Emefiele.”

Ohanaeze
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
  • Muhammad
    ‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye

MASU ALAKA

Kofin Duniya
Wasanni

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Majalisa Ta Goyi Bayan CBN Kan Sauya Fasalin Naira Bayan Tafka Muhawara 
Labarai

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

July 18, 2026
Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna
Rahotonni

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Daurin Dankwali Mai Daukar Hankali

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Ohanaeze

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.