ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ohanaeze Ndi Igbo Ta Yi Allah-Wadai Da Dakatar Da Emefiele

by Muhammad
3 years ago
Ohanaeze

Kungiyar koli ta kabilar Igbo, Ohanaeze Ndi Igbo, a ranar Asabar ta yi Allah wadai da dakatarwar da aka yi wa gwamnan babban bankin Nijeriya, Godwin Emefiele, ta kuma bayyana hakan a matsayin wata kabilanci.

Kungiyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da daraktan kula da harkokin kasa na kungiyar, Mazi Chima Uzor, ya rabawa manema labarai.

  • Tinubu Ya Dakatar Da Emefiele A Matsayin Gwamnan CBN
  • DA DUMI-DUMI: DSS ta Karyata Cafke Gwamnan CBN Da Aka Dakatar

Kungiyar ta lura cewa dakatarwar Emefiele ba ta bi ka’ida ba, ta kara da cewa matakin na daga cikin kokarin gwamnatin mai ci da gangan da nufin kawar da ‘yan kabilar Igbo daga ofisoshin gwamnati.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta kara da cewa, “Kungiyar Ohanaeze Ndi Igbo ta Duniya tana Allah-wadai da matakin dakatarwar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta yi wa, Dokta Godwin Emefiele, Gwamnan CBN.

” Wannan dakatarwar bata kan ka’ida, sannan kuma kama shi da DSS suka duk da umarnin kotu abin takaici ne kuma duk masu kishin Nijeriya wajibi ne su soki yin hakan” Muna kallon hakan a matsayin wani bangare na shirye-shiryen sabuwar gwamnati na kakkabe kabilar Igbo daga ofisoshin gwamnati.

LABARAI MASU NASABA

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

“Wannan ba komai ba ne illa farautar da ake yi wa ‘Yan kabilar Igbo ba tare da wani dalili ba don sun nuna adawa da sabuwar gwamnati a zaben da ya gabata.

“Don haka muna rokon Shugaba Bola Tinubu da ya yi hattara da fara gwamnatinsa da ayyukan da za su iya jefa al’ummar cikin rudani.

“Ya kamata ya soke wannan shawarar da ba wa, Dokta Emefiele, damar kammala wa’adinsa na gwamnan babban bankin kasa maimakon kawo rudani da lalata dukkan tsare-tsaren da CBN ta gudanar a karkashin jagorancin Emefiele.”

Ohanaeze
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

MASU ALAKA

Ohanaeze
Manyan Labarai

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Ohanaeze
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Daurin Dankwali Mai Daukar Hankali

LABARAI MASU NASABA

Ohanaeze

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Ohanaeze

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Ohanaeze

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.