ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Ilimin Iyaye Na Haifar Da Karuwar Yaran Da Ba Su Zuwa Makaranta (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Ilimin

Sauran abubuwan da suke taimakawa kamar yadda ya yi bayani masu matukar muhimmanci sune mutane masu zaman kansu, hukumomi,sai kuma ga shi basu taimakawa kokarin da gwamanati kamar yadda ya dace, saboda ita kadai ba zata iya tafiyar da lamarin ilimi ba.

Ya yi kira da abokan tafiya na kasa da kasa da sauran masu zaman kansu su taimakawa gwamnati ta wajen daukar nauyin masu taimakawa,cigaba da aiki dasu,da irin aibashin da za a rika ba masu taimakawar.

  • Masu Zanga-zanga Sun Fito Duk Da Dokar Hana Fita A Jigawa
  • Zanga-Zanga Ta Yi Sanadin Ɓarna Mai Yawa A Jigawa, An Sanya Dokar Hana Fita

Saboda yawancinsu duk malaman makaranta ne,suna bangare na ilimi.Hakanan ma yawancin gwamnatocin Jihohi basu maida hankalinsu ba wajen daukar aiki na masu taimakawa da kuma ci gaba da tafiya tare.Shi yasa duk yadda aka kalli lamarin yaki da jahilci bada gaske ake ba,musamman ma idan aka dubi yadda kowa zai iya taimakawa.

ADVERTISEMENT

Masanin ilimi, Micheal Ojonugwa, cewa ya yi babbar matsalar da ake fuskanta wajen kokarin da ake da yaki da jahilci shine yawan wadanda basu da ilimi matsalar yaran da basu zuwa makaranta a Nijeriya.

Ya jaddada idan har ana da matasa da manya masu yawa da suke da ilimi su da kansu za suyi kokarin ganin sai ‘ya’yansu ko ‘yan’uwansu sai sun sa su makaranta,da haka ne kuma kokarin nasu zai rage yawan yara wadanda basu zuwa makaranta.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Akwai dalilai masu yawa wadanda suka kasance wani tarnaki akan yawan wadanda basu da ilimi,babba daga cikinsu shine yawancin iyaye suna fama da talauci, lamarinsu bai wuce abinda za su ci ba,babu wata maganar zuwa makaranta.

Ojonugwa kamar yadda ya kara jaddadawa matsalar da tafim cimma al’umma tuwo a kwarya al’umma ita ce matsalar tsaron da ake f ama da a Nijeriya, inda dalibai da malamai a makaranta ake masu Kallon wadndaza a iya daukewa ayi garkuwa dasu har ma da kashewa. Wannan shi yake sa was uke cewa yafi dacewa su tsaya gida maimakon a dauke su da sunan neman ilimi.

Kamar yadda yace: “fifikon da ake da shi tsakanin tsakanin wannan sashen da wancan da akwai bukatar a dauki mataki cikin gaggawa a wuraren da karanci wadanda suka yaki jahilci.Maganar gaskiya idan har za a samu damar kara yawan masu ilimi sannu a hankali lamarin rashin tsaro watarana zai zama tarihi,saboda yawancin wadanda ake amfani dasu basu da ilimi ne da kuma muaten da suke ganin an maida su saniyar ware.”

Yayin da yake cewa lamarin mizanin masu ilimi ya kamata ace an wuce inda ake a yanzu kamar yadda ya ce ‘’ amma kuma Nijeriya tana fama da matsalar rashin tsaro, fatara,da sauran matsaloli, abin so ne aga cewar an yi maganin matsalolin kafin a samu wani cigaba kan lamarin da ya shafi karuwar masu mizanin masu ilimi.”

Wani jami’ar ilimi wadda take kulawa da lamarin daya shafi yaki da jahilci a wasu cibiyoyi na Abuja amma bata son a ambaci sunanta,tace yawancin cibiyoyi ba masu zuwa da yawa, domin su yaki jahilci,saboda ba a wayar da mutane ba, basu san abinda ake ba, basu sanin muhimmancin mutumin da ya kasance mai ilimi ba.

Ta ce yawancin manya yanzu suna maida hankali ne a lamarin kasuwanci da wasu ayyukan da basu taka nkara sun karya ba, maimakon zuwa makaranta.

“Amma kuma ba za a ga laifinsu ba saboda fatara ko talauci suna damuwar kowa a Nijeriya, ya kuma kamata mutane su ci abinci tukuna kafin su dauki mataki kan wani abinda suke son yi kamar yadda dace,”.

Gwamnatoci na daban- dabn ya dace su zuba jari sosai a bangaren ilimin yaki da jahilci idan har ana son samun cigaban ilimi a Nijeriya, yayin da take ga masu hannu da shuni su taimaka wajen kara bunkasa sashen domin ya bunkasa.

Ilimin
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Fara Bi Gida-Gida Don Ƙwato Kayan Da Aka Sace Yayin Zanga-Zanga A Kano

Ƴansanda Sun Fara Bi Gida-Gida Don Ƙwato Kayan Da Aka Sace Yayin Zanga-Zanga A Kano

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.