ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rawar Da Iyaye Ke Takawa Wajen Taimaka Wa ‘Ya’ya Cimma Burinsu Na Karatu (1)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Iyaye

Ilimin yaro ya fara ne daga gida saboda Iyaye sune malamai na farko da ke bada gudunmawa wajen dora tubalin koyon ilimi inda ake farawa da koya tarbiya ta gari.

Ana samun daidatuwar lamarin ne bayan da gida da makaranta sun kammala sa tarbiyar koyon iliminsu ta ‘ya’ya.

  • Masu Masana’antu Na Kasar Sin Sun Raba Fasahohinsu A Majalisar Dinkin Duniya
  • Yadda Bankuna Da Cibiyoyin Kudi Ke Tafka Asara Sakamakon Fara Amfani Da Fasahar Zamani Ta AI

Iyaye suna zama masu taimakawa ne wajen fafutukar/gwagwarmayar da suke yi wajen neman ilimi wajen kasancewa kamar sun yi tafiyar tare ne ta basu shawarwarin da suka dace.

ADVERTISEMENT

Bada kwarin gwiwa da iyaye suke yin a taka muhimmiyar gudunmawa wajen samun cimma nasarar ‘ya’ya a matsayinsu na dalibai ko masu neman ilimi. Lamarin ba ya tsaya a gida ba ne har ma da makaranta gaba daya.

Lamarin ilimin yara na nasaba ne da yadda iyaye suke mu’amala da su a gida. Ga hanyoyi kadan wadanda iyaye za su yi amfani da su wajen ba ‘ya’yansu gudunmawa wajen samun ilimi.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

  1. Ku zama abin yin kwatancensu

Yara ko ‘ya’ya cikin sauki ne abubuwan da iyayensu suke yi ke basu sha’awa don haka ana bukatar iyaye su kasance abin da ‘ya’yansu za su yi koyi da su domin malaman ‘ya’yansu na farko, suna tare da su a gida abu na farko wurinsu ne za su koya.

A nuna masu yadda lamarin yake da ban sha’awa musamman ma rayuwar makaranta na iya kasancewa dakyau idan sun maida hankalinsu ga abubuwan da ake koya masu.Basu kwarin gwiwa su mai da hankalinsu wajen abubuwan da ake koya masu a ciki da wajen makaranta,da kasancewa wajen basu  shawarar da za ta taimaka masu.

2.Ku rika yin karatu tare da su

Yin aikin makaranta tare yana ba yara kwarin gwiwa su kasanace suna jin dadin kasancewa da kai domin za ka taimaka masu.Yin karatu tare wata hanya ce maikyau wajen kasancewa tare da su akan abin da ake koya masu a makaranta.

Wannan ko yin hakan ba kawai yana bunkasa masu sanin kalmomi kamar yadda ya dace ba da furta su,akwai ma kara masu sha’awar su kara mai da hankali wajen koyon fiye da yadda suka fara.Ziyartar dakin karatu tare da musayar littattafai masu inganci,domin taimaka masu karuwa da wani ilimin bayan wanda ake koya masu a aji.

  1. Ku rika duba ayyukan da suke yi

Yana da matukar dacewa iyaye su rika duba ayyukan da ‘ya’yansu suka yi a makaranta ko na gida.Ana iya gane ko ya halinsu yake idan aka duba irin yadda suke yi kan abubuwan da ake koya masu.

Basu shawara lokacin daya kamata da yi masu gyara kan abubuwan da suka yi da basu dace ba,tun lokacin suna yara a makaranta,da karafafa masu gwiwa su kasance nagari.

A taimaka masu wajen ganin sun mai da hankalinsu da isasshen lokaci na yin aikin da suka yi gida da kuma aikin da za‘a iya basu su yi a gida daga makaranta.

  1. Kar a cika masu ayyuka da yawa

Ba abin da ya dace bane a basu aiki mai yawa bama kamar lamarin da ya shafi koyo a gida.

Da yake kusan suna yin rabin lokacin da suke da shi a makaranta,kamata ya yi a taimaka masu wajen yin aikin da aka basu a makaranta idan sun dawo gida su yi.Don haka a taimaka masu wajen yin aikin da aka basu su yi a gida ba tare da lamarin ya dame su ba.

Lura da lokaci tsakanin aikin da za su yi a gida da,lokacin da za su yi wasa da hutawa hakan yana da amfani domin samun rayuwa mai inganci.

  1. Samar da yanayi mai kyau

Iyaye su tabbatar da cewa yara an samar masu wurin karatu da take da yanayi maikyau a gida.

A lura kada a rika yin ko a kauce ma maganar duk wasu matsaloli da suka shafi iyali  a gaban su yara,a kuma guje ma duk wani abin da zai kawo gardama a gaban su yaran.

Iyaye wato Uwa da Uba su gane cewa ilmin ‘ya’yansu abu ne da yake da muhimmanci, don haka su basu dukkan taimakon da suke bukata don su cimma buri ko nasara.

  1. A gaya masu gaskiya idan ba su yi dai dai ba

Idan kun lura ‘ya’yanku basu mai da hankali abubuwan da ake koya masu a makaranta,tun da farko idan an lura da hakan sai ayi masu gyara da yi masu bayanin yadda za su bullowa lamarin karatun kamar yadda ya kamata.

Sai dai kuma bai dace ku rika fadar kalmomin da za su sa hankalinsu ya ta shi,su daina sha’awa ko mai da hankalinsu kan darussan da ake kya msu a makaranta.A rika sa hakurim hulda da su,da kuma nuna masu hanyar da tafi dacewa su bi domin samun nasarar ko kawo gyara a wurin da aka lura da akwai matsala,a gaya masu abu maikyau da maras kyau maimakon a rika ganin laifinsu kowane lokaci.

Iyaye
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
CMG Ta Zanta Da Firaministan Kasar Hungary

CMG Ta Zanta Da Firaministan Kasar Hungary

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.