ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikici Ya Dabaibaye Jam’iyyar ADC A Zamfara

by Leadership Hausa
3 months ago

An samu rikicin shugabanci a babban taron jam’iyyar ADC reshen Jihar Zamfara, inda aka samu ɓangarori masu hamayya da juna suna iƙirarin shugabancin jam’iyyar.

Wani ɓangare, ƙarƙashin jagorancin Malam Mohammed Mainasara, ya ce shugabancin jam’iyyar a matakin ƙasa na jam’iyya ne ya umurce su su kula da gudanar da babban taron jam’iyyar a jihar

Nasir El-Rufai Ya Tattauna Taron ADC Yayin Zuwansa Kotu

ADVERTISEMENT

Kabiru Marafa Ya Jagoranci Daruruwan Mabiyansa Zuwa ADC A Zamfara

Mainasara, wanda ya bayyana kansa a matsayin shugaban kwamitin taron, ya ce kwamitin ya gudanar da aikinsa cikin nasara, wanda ya kai ga bayyana sabon kwamitin zartarwa na jihar ta hanyar tsari na yarjejeniya wanda masu ruwa da tsaki suka amince da shi.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

A cewarsa, Malam Shehu Gulubba shi ne ya samu nasarar zama shugaban jam’iyyar na jihar, yayin da Ahmad Hashim aka zaɓi shi a matsayin sakatare. Wasu jami’ai sun haɗa da Jafafar Aliyu a matsayin shugaban matasa da Maryam Abdullahi a matsayin shugabar mata na jam’iyyar.

A cikin jawabinsa Gulubba ya yi alƙawarin ƙarfafa jam’iyyar da kuma inganta haɗin kai a duk faɗin jihar. Ya jaddada cewa shugabancinsa zai mayar da hankali kan bunƙasa matakan ƙasa da kuma haɗin kan ƴaƴan jam’iyyar.

Kazalika, wani ɓangare da Kabiru Garba Gusau ke jagoranta ya ƙi amincewa da sakamakon taron jam’iyya, wanda ya dage cewa shi ne shugaban jam’iyyar a Zamfara na halal.

Gusau ya bayyana ci gaban a matsayin abin da zai fi mayar da hankali, yana zargin cewa wasu mutane suna goyon bayan ɓangaren adawa don kawo rashin tsaro a jam’iyya don samun riba ta siyasa.

Ya jaddada cewa kowanne halastaccen babban taro jam’iyya dole ne ya samu amincewar masu ruwa da tsaki kuma a samu yarjejeniya ta haɗin gwiwa.

Ɓangaren ya ce ya kuma kai rahoton lamarin ga hukumomin tsaro, ciki har da ƴansanda da jami’an tsaro na farin kaya (DSS), don shiga tsakani.

Gusau ya ƙara da cewa dakatarwa da korar mambobin da suka halarci babban taron da ake fama da rigima a kai. Ya jaddada cewa yana da iko da tsarin mulki ya ba shi na ɗaukar irin waɗannan matakan a matsayinsa na halartaccen shugaban da aka amince da shi.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina
Labarai

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
Labarai

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
Labarai

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Next Post
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025

Jam'iyyun Adawa Na Ƙara Matsa Ƙaimin Haɗin Gwiwa Don Kawar Da APC A 2027

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.