ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne Ta Yaba Wa Kokarin Dakta Dantsoho

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 months ago

Shugabannin tashar jiragen ruwa, ta Onne da ke Fatakwal Jihar Ribas sun karrama wadanda suka yi ritaya daga aikin duk da yake ana ta mika godiya zuwa ga Shugaban Hukumar jiragen ruwa ta kasa, Dakta Abubakr Dantsoho saboda yadda yake kulawa da su sosai.

An yi bikin ne ranar Laraba, 22 ga Afrilu, 2026, a ofishin hukumar da ke the Onne Fatakwal babban birnin Jihar,bikin wanda za a dade ana kulawa da shi ne, domin za a rika tunawa da rayuwa irin ta neman wa ma’aikata hakkinsu, abu ma mafi muhimmanci  shi ne nuna kauna da soyayya kamar yadda aka nunawa wadanda suka yi ritayar da Shugabannin hukumar suka yi ma su.

Da yake magana da manema labarai a wurin bikin, Manajan tashar,Onne, Mista Abdulrahmon Hussain sya bayyana dalilin bikin ko taron shi ne domin a nuna an ji dadin abinda wadanda suka yi ritayar suka yi, domin kuwa sune suka dora tubulin wurin, buga da kari kuma sune suka reni yawancin ma’aikatan a Onne.

ADVERTISEMENT

Ga maganar da ya yi: “Abinda Shugabannin tashar jirgin ruwa ta Onne suke ke yi yau shi ne domin su nuna cewa sun ji dadin abinda ma’aikatan da suka yi ritaya suka yi.”

Da yake kara yin bayani, cewa ya yi “muna da sane cewar wannan wurin da muka kasance a yau wadanda suka yi ritayar ne suka kafa tubalin shi.”

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

“Lokacin da suke aiki, su ne suka reni kananan ma’aikatan mu, sun kuma bada matukar gudunmawa wajen girma da ci gaban wannan tashar Jirgin ruwa.”

“Maganar gaskiya, kun san ana kiran shi da suna “Wuri ne kuma tasha ta iyali” mu kuma maganar gaskiya mun son mu nuna masu cewa har yanzu suna daga cikin mambobi na iyali duk kuwa da yake sun yi ritaya.”

Da yake magana  game da zuwan wadanda suka yi ritaya, Manajan tashar jirgin ruwan ya kara yin bayani mai kamar haka”da ganin su ka san  su ba gajiyayyu bane,suna da karfi, farin ciki da kuma koshin lafiya,Ina mika dukkan godiya ga Allah da suka kasance suna cikin koshin lafiya ,wannan zai zama suma Shugannnin wurin  a gode ma Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar Dantsoho da shi da ‘yan tawagarsa saboda irin kulawar da suke yi da wadanda suka yi ritaya.”

“Ina kira da su cewa duk yadda za su yi su yi kokari da ci gaba da ku kare jikinsu domin kasancewa cikin koshin lafiya ba tare da kara  kibar da za ta zama matsala a gaba, kamar yadda Shugaban”  tashar ruwa ta Onne ya fada.

Ya ci gaba da bayani “Bikin wannan rana ta yau shi ne na farko da aka taba yi, sai dai mun yi alkawari za mu wanda za ayi nan gaba zai zarce na yau.”

“Bayan multibitamins da sauran magunguna da muka ba su, kamar yadda na ke gani babban abinda ya fi shi ne nuna kauna da kulawa da Shugabannin wurin suka yi, shekara mai zuwa abinda za ayi  zai zarce wannan kamar yadda su Shugabannin suke da niyya yin hakan” kamar dai yadda ya kara jaddadawa.

Shi ma a jawabin sa, babban jami’in lafiya,(CMO)  na  tashar jirgin ruwa ta Onne  Dokta. Bashir Kangiwa ya jinjinawa su Shugabannin saboda tsarin da suka bullo da shi wannan shi ne na farko da aka taba yi.

Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
  • Sulaiman
    Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

LABARAI MASU NASABA

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.