ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne Ta Yaba Wa Kokarin Dakta Dantsoho

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 months ago

Shugabannin tashar jiragen ruwa, ta Onne da ke Fatakwal Jihar Ribas sun karrama wadanda suka yi ritaya daga aikin duk da yake ana ta mika godiya zuwa ga Shugaban Hukumar jiragen ruwa ta kasa, Dakta Abubakr Dantsoho saboda yadda yake kulawa da su sosai.

An yi bikin ne ranar Laraba, 22 ga Afrilu, 2026, a ofishin hukumar da ke the Onne Fatakwal babban birnin Jihar,bikin wanda za a dade ana kulawa da shi ne, domin za a rika tunawa da rayuwa irin ta neman wa ma’aikata hakkinsu, abu ma mafi muhimmanci  shi ne nuna kauna da soyayya kamar yadda aka nunawa wadanda suka yi ritayar da Shugabannin hukumar suka yi ma su.

Da yake magana da manema labarai a wurin bikin, Manajan tashar,Onne, Mista Abdulrahmon Hussain sya bayyana dalilin bikin ko taron shi ne domin a nuna an ji dadin abinda wadanda suka yi ritayar suka yi, domin kuwa sune suka dora tubulin wurin, buga da kari kuma sune suka reni yawancin ma’aikatan a Onne.

ADVERTISEMENT

Ga maganar da ya yi: “Abinda Shugabannin tashar jirgin ruwa ta Onne suke ke yi yau shi ne domin su nuna cewa sun ji dadin abinda ma’aikatan da suka yi ritaya suka yi.”

Da yake kara yin bayani, cewa ya yi “muna da sane cewar wannan wurin da muka kasance a yau wadanda suka yi ritayar ne suka kafa tubalin shi.”

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

“Lokacin da suke aiki, su ne suka reni kananan ma’aikatan mu, sun kuma bada matukar gudunmawa wajen girma da ci gaban wannan tashar Jirgin ruwa.”

“Maganar gaskiya, kun san ana kiran shi da suna “Wuri ne kuma tasha ta iyali” mu kuma maganar gaskiya mun son mu nuna masu cewa har yanzu suna daga cikin mambobi na iyali duk kuwa da yake sun yi ritaya.”

Da yake magana  game da zuwan wadanda suka yi ritaya, Manajan tashar jirgin ruwan ya kara yin bayani mai kamar haka”da ganin su ka san  su ba gajiyayyu bane,suna da karfi, farin ciki da kuma koshin lafiya,Ina mika dukkan godiya ga Allah da suka kasance suna cikin koshin lafiya ,wannan zai zama suma Shugannnin wurin  a gode ma Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar Dantsoho da shi da ‘yan tawagarsa saboda irin kulawar da suke yi da wadanda suka yi ritaya.”

“Ina kira da su cewa duk yadda za su yi su yi kokari da ci gaba da ku kare jikinsu domin kasancewa cikin koshin lafiya ba tare da kara  kibar da za ta zama matsala a gaba, kamar yadda Shugaban”  tashar ruwa ta Onne ya fada.

Ya ci gaba da bayani “Bikin wannan rana ta yau shi ne na farko da aka taba yi, sai dai mun yi alkawari za mu wanda za ayi nan gaba zai zarce na yau.”

“Bayan multibitamins da sauran magunguna da muka ba su, kamar yadda na ke gani babban abinda ya fi shi ne nuna kauna da kulawa da Shugabannin wurin suka yi, shekara mai zuwa abinda za ayi  zai zarce wannan kamar yadda su Shugabannin suke da niyya yin hakan” kamar dai yadda ya kara jaddadawa.

Shi ma a jawabin sa, babban jami’in lafiya,(CMO)  na  tashar jirgin ruwa ta Onne  Dokta. Bashir Kangiwa ya jinjinawa su Shugabannin saboda tsarin da suka bullo da shi wannan shi ne na farko da aka taba yi.

Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026
Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

June 23, 2026
'Yan Bindiga

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.