ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne Ta Yaba Wa Kokarin Dakta Dantsoho

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
4 weeks ago

Shugabannin tashar jiragen ruwa, ta Onne da ke Fatakwal Jihar Ribas sun karrama wadanda suka yi ritaya daga aikin duk da yake ana ta mika godiya zuwa ga Shugaban Hukumar jiragen ruwa ta kasa, Dakta Abubakr Dantsoho saboda yadda yake kulawa da su sosai.

An yi bikin ne ranar Laraba, 22 ga Afrilu, 2026, a ofishin hukumar da ke the Onne Fatakwal babban birnin Jihar,bikin wanda za a dade ana kulawa da shi ne, domin za a rika tunawa da rayuwa irin ta neman wa ma’aikata hakkinsu, abu ma mafi muhimmanci  shi ne nuna kauna da soyayya kamar yadda aka nunawa wadanda suka yi ritayar da Shugabannin hukumar suka yi ma su.

Da yake magana da manema labarai a wurin bikin, Manajan tashar,Onne, Mista Abdulrahmon Hussain sya bayyana dalilin bikin ko taron shi ne domin a nuna an ji dadin abinda wadanda suka yi ritayar suka yi, domin kuwa sune suka dora tubulin wurin, buga da kari kuma sune suka reni yawancin ma’aikatan a Onne.

ADVERTISEMENT

Ga maganar da ya yi: “Abinda Shugabannin tashar jirgin ruwa ta Onne suke ke yi yau shi ne domin su nuna cewa sun ji dadin abinda ma’aikatan da suka yi ritaya suka yi.”

Da yake kara yin bayani, cewa ya yi “muna da sane cewar wannan wurin da muka kasance a yau wadanda suka yi ritayar ne suka kafa tubalin shi.”

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

“Lokacin da suke aiki, su ne suka reni kananan ma’aikatan mu, sun kuma bada matukar gudunmawa wajen girma da ci gaban wannan tashar Jirgin ruwa.”

“Maganar gaskiya, kun san ana kiran shi da suna “Wuri ne kuma tasha ta iyali” mu kuma maganar gaskiya mun son mu nuna masu cewa har yanzu suna daga cikin mambobi na iyali duk kuwa da yake sun yi ritaya.”

Da yake magana  game da zuwan wadanda suka yi ritaya, Manajan tashar jirgin ruwan ya kara yin bayani mai kamar haka”da ganin su ka san  su ba gajiyayyu bane,suna da karfi, farin ciki da kuma koshin lafiya,Ina mika dukkan godiya ga Allah da suka kasance suna cikin koshin lafiya ,wannan zai zama suma Shugannnin wurin  a gode ma Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar Dantsoho da shi da ‘yan tawagarsa saboda irin kulawar da suke yi da wadanda suka yi ritaya.”

“Ina kira da su cewa duk yadda za su yi su yi kokari da ci gaba da ku kare jikinsu domin kasancewa cikin koshin lafiya ba tare da kara  kibar da za ta zama matsala a gaba, kamar yadda Shugaban”  tashar ruwa ta Onne ya fada.

Ya ci gaba da bayani “Bikin wannan rana ta yau shi ne na farko da aka taba yi, sai dai mun yi alkawari za mu wanda za ayi nan gaba zai zarce na yau.”

“Bayan multibitamins da sauran magunguna da muka ba su, kamar yadda na ke gani babban abinda ya fi shi ne nuna kauna da kulawa da Shugabannin wurin suka yi, shekara mai zuwa abinda za ayi  zai zarce wannan kamar yadda su Shugabannin suke da niyya yin hakan” kamar dai yadda ya kara jaddadawa.

Shi ma a jawabin sa, babban jami’in lafiya,(CMO)  na  tashar jirgin ruwa ta Onne  Dokta. Bashir Kangiwa ya jinjinawa su Shugabannin saboda tsarin da suka bullo da shi wannan shi ne na farko da aka taba yi.

Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • Sulaiman
    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

Kamaru Na Fatan Karfafa Cinikayya Da Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tare Da Sin

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.