• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

by Bilkisu Tijjani
3 months ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

(1B). Sai kuma bangaren ingantatun maganin Islamic wanda lallai wajibi ne ki yi amfani da su domin maganin sanyi da duk wasu boyayyun cutuka za ki maganinsu cikin sauki tare da wankin mara gaba daya.

Gasu kamaar haka:

Habbatussauda, Hulba, Kanimfari, Kistil Hindi, Citta,Tafarnuwa, Raihan, Habbatu Rashad, Yansun, Zi’itir, Ruman, Tumeric:

  • Yadda Tashar Jirgen Ruwan Apapa-Moniya Za Ta Taimaka Wa Masu Safarar Fitar Da Kaya
  • Sin: Idan Har Amurka Na Son Tattaunawa, Ya Zama Wajibi Ta Dakatar Da Aiwatar Da Matakan Gangaci

Za ki saya ko wanne kamar gwangwani daya ko rabin gwangwani, sai a hade su waje daya a dake su ko a nika su, za ki dinga diba cokali 1 babba a kofi daya na ruwa sai ki sa zuma ko suga ki shanye kullum kafin biki da wata daya, ke a jikin kema za ki ji canji yadda za ki ji kiin samu lafiya ga ni’ima na kara saukar muki nasha-nasha.

(2). Abinci: Dole ne sai kin fara gyara daga cikin sannan ki dawo waje saboda haka abinci kowacce ya danganta da abin da kike ci ne amma dai lalle ne ki dinga cin isasshen abinci kar yanayi na makaranta ko zuwa aiki ko wani guri ya sa ki dinga fashin cin abinci domin shi abinci dole sai da shi ne duk wani sinadarai da za ki sha za su yi miki aiki saboda haka ki kiyaye sosai kuma ki dinga cin lafiyayyun abinci da za su kara fid da miki shaf.

Labarai Masu Nasaba

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Ya zamto kowacce rana kina hada salad me yawa ki cinye shi, kar ki cika cin abin da zai birki ta miki ciki don kuwa shifa zai dinga rage miki ruwan jikinki ne, ki dage da cin kayan dadi sosai a wannan watannin.

(2b) Abubuwa masu mahimmacin da ya kamata su zama abincinki: Tuffa, Baure, Inibi, musanman sati 4 na karshe.

(3). Sinadaran gyaran jiki: To a nan fa matsalar take don gaskiya a wannan yanayin idan har kina so ki ga kyakkyawan sakamako dole sai kin sha supplement na gyaran jiki masu ciko da mace saboda an fi son a ga amarya a cike ba za ki gane da gaske nake ba sai kin zauna nan a waje namiji ya gama tsara ki yana ce miki kin hadu kina jin kanki kawai sai ranar daran farko za ki fara ganin canji.

Saboda haka koda bayan sa ma akwai wasu supplement da za su kara miki kyau lokacin aurenki ya kamata ki nemo asalin original ki sha domin yawancin mata dakike ganin jikinsu sumul-sumul kamar su suka yi kansu ki gansu kamar a lashe yanzu duk su suke sha shi kuma gaskiya bai da wata matsala da yawa domin suna kokari wurin inganta shi sosai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmaryaGyaran JikiKwalliya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane Da Yawa Sun Jikkata Bayan Fashewar Bam A Wata Kasuwa A Ikeja

Next Post

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

Related

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

1 day ago
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4
Ado Da Kwalliya

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

1 week ago
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya
Ado Da Kwalliya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

1 week ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

3 weeks ago
Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki
Ado Da Kwalliya

Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki

4 weeks ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

1 month ago
Next Post
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.