ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gidajen Gyaran Hali Ke Mayar Da Ɗaurarru Masu Ilimi Da Sana’o’i

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 months ago
Ilimi

A cikin hukumomin gyara hali da ke sassa daban- daban na Nijeriya, akwai wani tattalin arziki da yake bunkasa daga cikinsu, Jaridar LEADERSHIP Lahadi ta yi rahoto dangane da hakan.Fursunoni suna shuka ganyayen miya, suna sayar da kayan abinci, suna yin wasu harkoki, sun maida gidajen gyara halin ka zama kasuwanni

Fursunoni sun zama masu harkokin kasuwanci, masu ilimi, a kwararru masu dabarun ayyuka, inda suka nuna ko da kuwa a tsakanin Fusunonin wasu kamar dai yadda rahotanni daga hukumar gyara halinka sun kammala wa’adin da aka ware masu, ba kawai halayensu sun sauya, suna barin gidajen gyara halin ka, ba kawai abin ya tsaya kan yadda aka canza masu halayensu bane, har ma da lamarin suna iya dogaro da kansu, su fara yin harkoki da dabarun da suka koya da kudaden da suka samu lokacin suna Gidan Maza, Gidan Kaso, Kurkuku, ko Gidan Gyara Galinka.

Wakilanmu sun gano cewa yawancin Fursunonin da suke a Gidajen gyara halinka na Nijeriya ba wai ana basu gwale- gwale bane; abin yana canzawa ne yanzu uwa wuraren gyara halaye, tare da bayanan da suke nuna yanzu wasu daga cikin Fursunonin, suna bude sabbin babi na samun milyoyin Naira ta hanyar yin abubuwan da za su bunkasa rayuwrasu da kansu.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP Lahadi domin haka ba tayi wata kasa a gwiwa ba domin kuwa bayanan da ta samu daga wani mutum babba wanda ba yaso a ambaci sunan sa daga Shalkwatar hukumar gyara halin ka ta kasa, ya bayyana cewa ywancin wadanda suka fi maida hankalinsu sun koma lamarin aikin gona inda suka zuba kudaden da suka samu ta bangarorin ilimi da zurga- zurga, wadanda duk lokacin suna cibiyoyin koyon sana’oi da ita Hukumar gyara halin ka, ta kasa ta tanada .

Majiyar ta ce Fursunonin yanzu sun kasance sune ke taimakawa iyalansu, inda daya daga cikinsu ya dauki nauyin ‘ya’yan sa uku har sai da suka kammala ilimin Jami’a.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Duk da yake dai majiyar ta mu bata bayyana ko su wanene ba daga cikin Fursunonin, Jaridar LEADERSHIP Lahadi ta samu labarin cewa daya daga cikinsu yana cibiyar koyon sana’oi da ke karkashin hukumar ta Jihar yayin da sauran an aje su ne a irin cibiyoyin na koyon sana’oi da suke Jihar Enugu da kuma Abuja ba da dadewa ba.

An samu labarin cewa Fursunan da ke Kaduna ya samu kudaden da suka zarce Naira milyan 4.5 ta hanyar sayar da kayan lambu da suka hada da ganyaye a lambun shi da ke cibiyar, yayin da sauran suna irin cibiyoyin da suke Enugu da kuma gonar Dukpa da ke Gwagwalada, Abuja ya yi amfani ne da kudaden da ya samu ta hanyar sayar da amfanin gona, da kujeru da gadajen da ya yi, ya gina gidaje da gidajen Gurodi,da kuma sayen motoci na haya.

Da yake amsa tambayoyin Jaridar LEADERSHIP ta Lahadi, Jami’ar hulda da jama’a na Hukumar gyara halin ka, ta kasa, Babbar Safuritendar ta gyara halin ka Jane N.Osuji, cewa ta yi a cikin gidan da yake da babbar Katanga da kofofin da aka kullewa, da akwai dubban Fursunoni wadanda suke sake rubuta tarihin rayuwarsu, na kasuwanci mai dalili,sai kuma yadda aka takura su saboda da wata damar da suke bukata a gaba, saboda yadda ake fatan rayuwar ta kasance a gaba.

Osuji ta bayyana maganar gyara hali gwamnatin tarayya ce ta ke daukar nauyin lamarin,wanda hakan ya sa ake ta kara kaimi wajen yin gyare- gyare a cibiyoyin da ake koyon sana’oi na gyara halin ka,ta hanyar Noma da kuma yin hadin gwiwa da wadanda suke zaman kansu da suke da halin na taimakawa.

Da yake tabbatar da sahihancin maganar da ke nuna wasu Fursunonin da suka maida hankalinsu sun mallaki gidaje da sayen motocin haya saboda harkoin zurga- zurga,kai har ma da kaddarorin gidaje duk ta hanyar sayar da kayan amfanin gona, jami’ar hulda da jama’a ta bayyanawa wakilan mu cewar Fursunoni daga Kudu maso gaba, Arewa ta tsakiya,da sauran sassa wadanda suka kammala wa’adinsu suna tafiyar da harkokinsu abin gwanin ban sha’awa.

Jami’in hulda da jama’a na Hukumar gyara halin ka ta kasa tana da cibiyoyin aikin gona wadanda suke a sassa daban- daban na Nijeriya, suna da Taraktocin noma masu kayan aiki “suna noman manja, Shinkafa, masara, da sauran hatsi domin a taimaka wajen cike gurbin da ake da shi tsakanin Fursunoni.”

Osuji,duk da hakan ta ce,Fursunoni wadanda suke jiran, a yanke masu hukunci, wadanda su suka fi kowa yawa a gidajen gyara halin ka, yawanci ba,a cika kai su gonaki ba,da sauran taimakawar da ake yi, ’duk kai ayyukan suna da alaka da yadda za a gyara halayen su Fursunonin domin su amfani kansu da kuma al’umma a gaba.

Da yake bayani akan ciyar da su Fursunoni da kuma jin dadinsu, lamarin da shi ne ya tsaya a makogwaron hukumar cewar, Osuji, yayin da gwamnati ita ce ke samar da bukatun su Fursunonin da suka hada da alawus din abinci, kula da lafiya, kayan sawa, da kuma gado.

Sai dai kuma binciken da, LEADERSHIP Lahadi ta yi ya nuna cewa abincin ba wani abin da za a dogara da shi bane, illa nau’in abincin da yake bada karfin jiki ko bada kuzari.

Wannan shi yasa Fursunoninsun dogara ne da abincin da ‘yan’uwansu ke kawowa, yayin da wasu kuma suke yin aikin wucin gadi a cikin Gian gyara halin ka,kamar wankin kaya, taimako a Kicin, ko taimakawa abokin zama Fursuna saboda su samu wani abinda zai taimaka masu wajen tafiyar da rayuwa. Sai dai kuma kamar yadda ake fuskantar kuncin rayuwa yadda fashin kaya suke ci gaba da yin tashin gwauron Zabo abin yana da kamar wuya.

Mai kula da al’amuran hulda da jama’a ta hukumar maganar gaskiya cewa ta yi, a gidajen gyara halin ka, Fursunonin suna koyon sana’oi saboda damarmakin da suka samu saboda ci gaba da kuma inganta, sana’oi kamar Kafinta, Tela, Walda, da kuma aikin gona, yayin da wasu kuma neman ilimi suke yi kamar ilimin bai daya, har zuwa karatu mai zurfi.

Ta ce, “Wasu sun su har ma sun yi digiri, kai har ma digirin digirgir lokacin da suke a gidan gyara halinka, wato sun maida shekarun da suka yi a tsare zuwa shekarun da suka gay a dace su ba mara da kunya, wajen kishin kansu.”

Kamar yadda ta jaddada, “Wani wuri ne in da Fursunonin da suka aikata laifuka amma ba wadanda suka shafi, shafi badana ba kamar yi wa mata fyade, ya kasance kuma sun yi daya bisa hudu wato kwata na shekarun da ake yanke masu hukunci a wuraren gyara halin ka.”

An maida su zuwa can ne domin a samu damar lura da su saboda ‘yantasu da ake son yi, wannan kuma ya dogara ne da irin shawarar da jami’an wurin da aka fara ajiye su inda akwai kayan da za su yi amfani da su .Lura da su kafin a ‘yantasu su samu ‘yanci hakan na nuna bin ba zai kasance kyauta ba ne ba tare da wasu sharudda ba, sai dai kuma suna iya zuwa wani wuri ba tare da jami’in tsaro na hukumar tare da su yana sa ido a kansu.

Sai dai kuma duk da hakan akwai wani taron da ba a dade da yin shi ba da hukumar gidajen gyara halin ka ta kasa ta shirya tare da hadin gwiwar, kungiya mai zaman kanta Hope Behind Bars Africa da kuma taimakon ( tsarin tafiyar da aiki da gaskiya da kuma tsarin hana lamurran cin hanci), hakan ya sa masu ruwa da tsakin saboda a samu kulaw kwarai da gaske musamman ma hadin kan al’umma da masu zaman kansu don tabbatar da samun kawo gyara na lamarin da ya shafi Fursunoni.

Taron mai taken“Yadda za a samu hadin kan masu kulawa da cibiyoyin noma na Gidajen gyara halin ka,da al’umma da kungiyoyi masu zaman kansu hanyoyin da za a kawo gyare- gyare kan lamuran da suka shafi Fursunoni ,”an samu haduwar jami’an gwamnati da masu zaman kansu, abokan ci gaba,sai kungiyoyi ma su zaman kansu su bada hanyoyi mafi dacewa da za a samu kawo gyare- gyaren da ake bukata akan yanayin da Fursunoni su ke.

Konturola Janar na hukumar gyara halin ka , Mista. Sylbester Nwakuche, ya bayyana cewa cibiyoyin gonakin gyara hali su ba wai saboda noma ne ba kadai, wurare ne da suke tafiya daidai da tsarin hukuma musamman ma yadda rayuwar su Fursunonin za ta kasance a gaba.

Ya bayyana cewa Hukumar gyara kayanka ta kasa yanzu tana da abubuwan noma masu yawa a kasa baki daya, tare da masu kiwon Alade, sai kuma wasu kayan abinci kamar su Shinkafa, dawa, ganyaye,yayin da su Fursunonin an koya masu dabarun da za su rika amfani da su suna samun kudaden shiga.

Kamar yadda ya ce, su wadancan dabarun an shirya su ne ba kawai domin taimakawa a samu abinci a gidajen gyara hali, amma ana shirya ma su yadda rayuwa za ta kasance bayan sun gama zaman gidan Kaso.

Lamarin ya zarce noma, Shugaban hukumar ya ce akwai wani abinda ake shirin yi mai amfani, wanda zai bada muhimmanci akan gyara, kulawa ta musamman, yadda za a sake hada shi da al’umma, ba kawai maida hankali ba kan horo kadai ba.

Ya kara jaddada cewa, “Abubuwan ko tsare- tsaren da aka yi a cibiyoyin gyara hali, gabatar masu tsari na yadda za su gane gaskiyar wurin da suke wato yadda suke a tsare babu wani’yancin yin abubuwna da aka saba yi, yadda suka rabu da rasa yin wasu abubuwan da aka sabawa yi , sai kuma rashin tabbas din yadda gaba za ta kasance.”

Ya ce su Jami’an gidajen gyara hali da ake yi ma kallon wadanda suke tursasawa, yanzu sun canza taku domin kuwa yanzu sun canza taku saboda kuwa sun zama masu bada shawara rarrashi, da hakan ne ake yin sa’a har su Fursunonin su sauya yadda za su kasance da rayuwa.

Jaridar LEADERSHIP ta bayyana duk da yake su gyaran da ake son kawowa suna fadada, maganar gaskiyar rayuwar gidan gyara hali tana da matsala.Domin kuwa akwai Fursunoni daga cikinsu daga cikinsu suna jiran a yanke masu hukunci, Lamarin da ya shafi tsarin gidajen gyara halin ka, yana ci gaba da tafiyar hawainiya da, ta hakan ne ake daukar alhakin wadanda suk e dadewa.

Ida ana son maganin wannan, irin gyare- gyaren da ake son kawowa da suka hada da yadda za a rika yin shari’a ta kafar sadarwa ta zamani, samar da taimakon da ya shafi lamarin shari’a, mataki irin wanda ba za a ajiye mutum gidan kurkuku ba, sai maganar yi wa al’umma aiki,akwai bukatar samun hadin kai tsakanin hukumomin shari’a.

 

Fursunoni 58 Sun Kammala Jami’a

Gaba daya Fursunon 58 suka kammala jami’a baa dadewa ba daga Jami’ar karatu a Fursunoni 25 sun kammala karatu daga jami’ar, a shekara ta 2022

Mataimakin Shugaban jami’ar ta NOUN, Farfesa. Olufemi Peters, shi ne ya ba Ya bayyana cewa “Muna da ‘yan makaranta masu karatun digiri 21,339 – sai kuma 7,101 wadanda suke karatun digiri na biyu da suka kammala.Daga cikin wadannan akwai Fursunoni 58, daga cikinsu 7 sun kammala karatun digiri na biyu .Ya ce suna da cibiyoyin karatu 14 We habe 14 a Gidajen gyara hali ya ce an kuma basu umarni na su fafad ko bunkasa su.’’

 

Ilimi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Ilimi
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Ilimi
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Ilimi
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
2027: Obi Da Kwankwaso Za Su Fafata Da Atiku Wajen Neman Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Obi Da Kwankwaso Za Su Fafata Da Atiku Wajen Neman Takarar Shugaban Kasa A ADC

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.