• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Jigilar Maniyyatan Nijeriya Ke Ci Gaba Da Gudana

by Bello Hamza
1 year ago
in Labarai
0
Maniyyatan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

Tun bayan kaddamar da tashin maniyyata da aka yi a Jihar Kebbi, sai babban birnin tarayya Abuja ta karba inda maniyyatan Jihar Nasarawa suka tashi zuwa kasa mai tsarki sai kuma jihohin Legas, Bauchi, Kwara suka shiga sahu. Zuwa ranar Laraba 22 ga watan Mayu an samu nasarar jigilar maniyyata 13,070 zuwa kasa mai tsarki a sawu 31 da aka yi.

Yayin da aka shiga mako na biyu da fara jigilar maniyyatan, jihohin Kaduna Yobe Kano, Adamawa, Borno da Sakkwato za su shiga sahu daga ranar Alhamis 23 ga watan Mayu.

  • Hajjin 2024: Ranar 10 Ga Watan Yuni Za A Kammala Jigilar Maniyyata – NAHCON
  • Ba Za A Yi Gagarumin Bikin Cikar Gwamnatin Tinubu Shekara Ɗaya Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

Sabon tsarin da hukumar Saudiya ta bullo da shi a wannan shekarar shi ne, kwanaki hudu kacal aka yarje wa maniyyaci ya yi a birnin Madina maimakon kwanaki 10 zuwa sama a shekarun baya. Hukumomin Saudiyan sun bayyana cewa, sun yi haka ne domin rage cunkoso a birnin Madina da kuma barin al’umma masu ziyara su sakata su wala a dan lokacion da za su yi a garin na Madina. Abin nufi a nan shi ne da yawa daga cikin maniyyata daga Nijeriya da suka fara isa kasa mai tsarki sun riga sun kammala zaman su a Madina a halin yanzu sun kuma kama hanyar zuwa Makka inda ake sa ran za su yi Umara su kuma ci gabatar da ziyarori da sauran ibadu har zuwa lokacin da aikin hajji zai kankama.

Wakilinmu zai shiga lungu da sako tare da bin diddigin halin da alhazai ke ciki a Madina, Makka, Mina, Muzdalifah da filin Arfa domin kawo muku rahottanin abin da ke gudana. Muna addu’ar Allah ya ba mu nasarar wannan aikin da muka sa a gaba. Allah kuma ya sa a yi aikin hajji karbabbiya, Allah ya kai mana alhazanmu ya kuma dawo mana da su gida lafiya. Ga wasu rahottanin da muke da su a wannan makon.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2024Hajjin BanaKasar Saudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatocin Kasashe Da Dama Sun Sake Jaddada Bin Manufar “Kasar Sin Kasa Ce Daya Tak A Duniya”

Next Post

Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

Related

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami
Manyan Labarai

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

2 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

4 hours ago
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu
Manyan Labarai

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

5 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

16 hours ago
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC
Labarai

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

17 hours ago
Next Post
Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.