ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Jigilar Maniyyatan Nijeriya Ke Ci Gaba Da Gudana

by Bello Hamza
2 years ago
Maniyyatan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

Tun bayan kaddamar da tashin maniyyata da aka yi a Jihar Kebbi, sai babban birnin tarayya Abuja ta karba inda maniyyatan Jihar Nasarawa suka tashi zuwa kasa mai tsarki sai kuma jihohin Legas, Bauchi, Kwara suka shiga sahu. Zuwa ranar Laraba 22 ga watan Mayu an samu nasarar jigilar maniyyata 13,070 zuwa kasa mai tsarki a sawu 31 da aka yi.

Yayin da aka shiga mako na biyu da fara jigilar maniyyatan, jihohin Kaduna Yobe Kano, Adamawa, Borno da Sakkwato za su shiga sahu daga ranar Alhamis 23 ga watan Mayu.

  • Hajjin 2024: Ranar 10 Ga Watan Yuni Za A Kammala Jigilar Maniyyata – NAHCON
  • Ba Za A Yi Gagarumin Bikin Cikar Gwamnatin Tinubu Shekara Ɗaya Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

Sabon tsarin da hukumar Saudiya ta bullo da shi a wannan shekarar shi ne, kwanaki hudu kacal aka yarje wa maniyyaci ya yi a birnin Madina maimakon kwanaki 10 zuwa sama a shekarun baya. Hukumomin Saudiyan sun bayyana cewa, sun yi haka ne domin rage cunkoso a birnin Madina da kuma barin al’umma masu ziyara su sakata su wala a dan lokacion da za su yi a garin na Madina. Abin nufi a nan shi ne da yawa daga cikin maniyyata daga Nijeriya da suka fara isa kasa mai tsarki sun riga sun kammala zaman su a Madina a halin yanzu sun kuma kama hanyar zuwa Makka inda ake sa ran za su yi Umara su kuma ci gabatar da ziyarori da sauran ibadu har zuwa lokacin da aikin hajji zai kankama.

ADVERTISEMENT

Wakilinmu zai shiga lungu da sako tare da bin diddigin halin da alhazai ke ciki a Madina, Makka, Mina, Muzdalifah da filin Arfa domin kawo muku rahottanin abin da ke gudana. Muna addu’ar Allah ya ba mu nasarar wannan aikin da muka sa a gaba. Allah kuma ya sa a yi aikin hajji karbabbiya, Allah ya kai mana alhazanmu ya kuma dawo mana da su gida lafiya. Ga wasu rahottanin da muke da su a wannan makon.

Maniyyatan Nijeriya
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

MASU ALAKA

Kofin Duniya
Wasanni

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Majalisa Ta Goyi Bayan CBN Kan Sauya Fasalin Naira Bayan Tafka Muhawara 
Labarai

Majalisa Ta Yi Watsi Da Bukatar MDD Ta Bincikar Badakalar Satar Daliban Oyo

July 18, 2026
Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna
Rahotonni

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Next Post
Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.