ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Jigilar Maniyyatan Nijeriya Ke Ci Gaba Da Gudana

by Bello Hamza
2 years ago
Maniyyatan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Tun bayan kaddamar da tashin maniyyata da aka yi a Jihar Kebbi, sai babban birnin tarayya Abuja ta karba inda maniyyatan Jihar Nasarawa suka tashi zuwa kasa mai tsarki sai kuma jihohin Legas, Bauchi, Kwara suka shiga sahu. Zuwa ranar Laraba 22 ga watan Mayu an samu nasarar jigilar maniyyata 13,070 zuwa kasa mai tsarki a sawu 31 da aka yi.

Yayin da aka shiga mako na biyu da fara jigilar maniyyatan, jihohin Kaduna Yobe Kano, Adamawa, Borno da Sakkwato za su shiga sahu daga ranar Alhamis 23 ga watan Mayu.

  • Hajjin 2024: Ranar 10 Ga Watan Yuni Za A Kammala Jigilar Maniyyata – NAHCON
  • Ba Za A Yi Gagarumin Bikin Cikar Gwamnatin Tinubu Shekara Ɗaya Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

Sabon tsarin da hukumar Saudiya ta bullo da shi a wannan shekarar shi ne, kwanaki hudu kacal aka yarje wa maniyyaci ya yi a birnin Madina maimakon kwanaki 10 zuwa sama a shekarun baya. Hukumomin Saudiyan sun bayyana cewa, sun yi haka ne domin rage cunkoso a birnin Madina da kuma barin al’umma masu ziyara su sakata su wala a dan lokacion da za su yi a garin na Madina. Abin nufi a nan shi ne da yawa daga cikin maniyyata daga Nijeriya da suka fara isa kasa mai tsarki sun riga sun kammala zaman su a Madina a halin yanzu sun kuma kama hanyar zuwa Makka inda ake sa ran za su yi Umara su kuma ci gabatar da ziyarori da sauran ibadu har zuwa lokacin da aikin hajji zai kankama.

ADVERTISEMENT

Wakilinmu zai shiga lungu da sako tare da bin diddigin halin da alhazai ke ciki a Madina, Makka, Mina, Muzdalifah da filin Arfa domin kawo muku rahottanin abin da ke gudana. Muna addu’ar Allah ya ba mu nasarar wannan aikin da muka sa a gaba. Allah kuma ya sa a yi aikin hajji karbabbiya, Allah ya kai mana alhazanmu ya kuma dawo mana da su gida lafiya. Ga wasu rahottanin da muke da su a wannan makon.

Maniyyatan Nijeriya
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?
Rahotonni

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…
Labarai

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Next Post
Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.