ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Biya Super Eagles Kyautar Miliyan 14.5 Kan Kowace Ƙwallon Da Suka Ci A Wasa Da Mozambique

by Rabilu Sani Bena
6 months ago
Super

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

Tawagar Super Eagles ta Nijeriya za ta samu kyautar kusan dala 10,000 (kimanin naira miliyan 14.5) kan kowace ƙwallo da ta zura a wasan da za ta fafata da ƙasar Mozambique a yau Litinin, a filin wasa na Fes da ke Morocco. Wasa na cikin zagaye na 16 na gasar cin kofin nahiyar Afrika ta AFCON 2025.

Rahotanni sun nuna cewa wannan kyauta za ta fito ne daga wani hamshakin ɗan kasuwa a Nijeriya wanda ke daga cikin masu ɗaukar nauyin tawagar Super Eagles. Kyautar za ta fara aiki ne daga wasan na yau, biyo bayan ƙwazon da tawagar ta nuna a matakin rukuni, inda ta samu nasara a dukkan wasannin da ta buga.

  • AFCON 2025: Zan Taimaka Wa Uganda Ta Doke Super Eagles Duk Da Mahaifina Ɗan Nijeriya Ne – Ikpeazu
  • Jerin ’Yan Wasan Da Za Taka Wa Super Eagles Leda A Gasar AFCON Ta 2026

Nijeriya ta zura ƙwallaye takwas a wasanni uku da ta buga a rukunin C. Wannan sabon tsarin lada ya ninka kyautar dala 5,000 da ƴan wasan ke samu kan kowace ƙwallo a matakin rukuni, kamar yadda shafin BSNSports.com.ng ya rawaito. Shugaban Hukumar Wasanni ta Ƙasa (NSC), Mallam Shehu Dikko, ya tabbatar da wannan ci gaba yayin ganawa da manema labarai a Rabat ranar Lahadi.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, gwamnatin tarayya da abokan hulɗa sun samar da dukkan tallafin da ya dace domin nasarar tawagar. Ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da Asusun AFCON na “Ko-ta-kwana” tun ranar 14 ga Nuwamba, tare da jaddada cewa kyautar za ta ci gaba da ƙaruwa yayin da Super Eagles ke kara matsawa gaba a gasar har zuwa wasan karshe.

Super
Rabilu Sani Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Bayelsa United Ta Lallasa Kano Pillars 4-1 A Yenagoa
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Samson Adamu Na Nijeriya Ya Zama Sabon Sakatare Janar Na CAF
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Neymar Na Duba Yiwuwar Ritaya Daga Ƙwallon Ƙafa A Ƙarshen Shekara
  • Rabilu Sani Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sani-bena/
    Jerin Sharuddan Da Chelle Ya Gindayawa NFF Domin Cigaba Da Jagorantar Super Eagles 

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Peng Liyuan Ta Yi Hira Da Uwargidan Shugaban Koriya Ta Kudu 

Peng Liyuan Ta Yi Hira Da Uwargidan Shugaban Koriya Ta Kudu 

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.