ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben 2023: PDP Ta Gargadi Tinubu Kan Ikirarin Nasara Bayan Gwamnonin Arewa Sun Gaza Ceto Shi

by Muhammad
3 years ago
PDP

Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ta gargadi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, da kada ya ba kansa nasara a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya na shekarar 2023, yana mai cewa gwamnonin Arewa da yake sa ran za su ba ba shi kuri’u sun gaza sosai.

Kwamitin ya kuma bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da ya ja kunnen Tinubu kan yin ikirarin nasara a zaben na 2023.

  • INEC Ta Dage Zaben Shugaban Kasa Da Na ‘Yan Majalisun Tarayya Zuwa Yau Lahadi A Yenagoa
  • Atiku Ya Lashe Rumfar Zaben Mataimakin Peter Obi, Datti Baba-Ahmed

Kwamitin kamfen din ya bayyana hakan lokacin da yake mayar da martani ga wata kafar yada labarai da ta buga wanda PDP ta ce mallakin Tinubu ne.

ADVERTISEMENT

Kafofin yada labaran sun yi ikirarin cewa Tinubu ne ke kan gaba a shiyyar Arewa maso Yamma da Kudu maso Yamma da kuma Arewa ta Tsakiya na kasa.

Sai dai Daraktan Sadarwar da Dabaru na
Kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, Cif Dele Momodu, wanda ya sanya hannu a wata sanarwa a ranar Lahadi, ya ce Tinubu ne kadai dan takara daya tilo da jam’iyyun adawa suka lalata yankinsa na Kudu maso Yamma a jihohin Legas, Ogun, Ondo, Oyo, Osun da Ekiti.

LABARAI MASU NASABA

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

Ya ce, “Dazun nan hankalinmu ya karkata ga labarin da jaridar ta buga mai hatsarin gaske da ke bayar da nasara ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu. Jaridar da aka ce mallakin Tinubu ce.

“A jiya ne muka ga yadda ’yan barandar APC da mutanensu suka mamaye titunan Legas suna kona akwatunan zabe da takardu da kuma nuna rashin da’a.

Duk da yunƙuri na satar nasara, APC ta yi asarar mafi muni a mafi yawan wuraren zaɓe a Legas. Haka ya faru a Kano.

A safiyar yau mun wayi gari mun karanta labarin karya da karyar da jaridar Tinubu suka buga.

“Tinubu ya dan takara ne daya tilo da jam’iyyun adawa suka lalata masa Kudu maso Yamma a Legas, Ogun, Ondo, Oyo, Osun da Ekiti. Yawancin Gwamnonin Arewa da ya sa ran za su taimaka masa wajen samun kuri’u a yankunan Arewa sun kasa kai wa ga kuri’un da ake bukata. Ya gaza a Kudu maso Gabas da Kudu Kudu.

“Dan takara daya tilo a kasa shi ne dan takarar shugaban kasa na PDP, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, a matsayinsa na dan kasa mai kishin kasa, ba zai taba yin gaggawar shiga kafafen yada labarai don neman nasara.” cewarsa.

PDP
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

June 9, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara
Siyasa

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere
Siyasa

Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

June 8, 2026
Next Post
Zaben 2023: INEC Za Ta Fara Bayyana Sakamakon Zaben Shugaban Kasa

Zaben 2023: INEC Ta Dage Bayyana Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Zuwa Karfe 6 Na Yamma

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.