ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AFCON 2025: Yadda Wasannin Zagayen ‘Yan 16 Za Su Kasance

by Leadership Hausa
8 months ago

Daga Abba Ibrahim Wada

A ranar Talata Senegal ta doke Benin da ci 3-0 domin shiga zagaye na 16 na gasar AFCON ta bana a matsayin wacce ta kare a matsayi na daya a rukunin D, wanda hakan ya ba Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo damar zama ta biyu a rukunin, wanda hakan ke nufin za ta buga da Algeria a wasan zagaye na gaba na gasar.

Senegal wadda Sadio Mane ke jagoranta, wacce kuma ta lashe gasar ta kasashen Nahiyar Afirka a shekarar 2022, ta shiga zagaye na karshe na wasannin rukuni da fatan doke Benin a Tangier, tare da fatan kar abokan hamayyarta kasar Congo ta wuce su da bambancin kwallaye, Senegal ta yi nasara da ci 3-0 a kan Benin, inda Abdoulaye Seck da Habib Diallo suka zura kwallaye kafin a bai wa kyaftin din tawagar Kalidou Koulibaly katin kora bayan dawowa daga hutun rabin lokaci, Cherif Ndiaye ne ya zura wa Senegal kwallonta ta karshe a wasan.

A daya wasan kuma Jamhuriyar Congo ta doke Botswana da aka riga aka cire daga gasar da ci 3-0 a Rabat, hakan na nufin manyan kasashen biyu sun kammala wasan rukuni da maki bakwai daga wasanni uku, amma Senegal wadda Pape Thiaw ke jagoranta ta mamaye rukunin da bambancin kwallaye biyu, Senegal za ta ci gaba da kasancewa a birnin Tangier domin buga wasan zagaye na 16 a ranar Asabar da wadda ta kare a matsayi na uku a rukunin E.

ADVERTISEMENT

Jerin Wasannin Zagayen 16 Na Gasar AFCON

Ranar Asabar, 3 Ga Watan Janairu

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

Senegal Da Na 3 A Rukunin E 4:00 (Tangiers). Mali Da Tunisia 7:00 (Casablanca)

Ranar Lahadi, 4 Ga Watan Janairu

Morocco Da Tanzania 4:00 (Rabat) Afirka ta Kudu Da Na 2 A Rukunin 7:00 (Rabat)

Ranar Litinin 5 Ga Watan Janairu 5

Masar Da Benin 4:00 (Fes). Nijeriya Da Na 3 A Rukunin 7:00 (Fes)

Ranar Talata 6 Ga Watan Janairu

Algeria Da Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo 4:00 (Rabat) Kasa Ta 1 Da Kasa Ta 2 A Rukunin E 7:00 (Marakesh)

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?
  • Leadership Hausa
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

MASU ALAKA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
Wasanni

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Sin Ta Amsa Tambayoyi Game Da Harin Soja Da Amurka Ta Kai Wa Venezuela

Sin Ta Amsa Tambayoyi Game Da Harin Soja Da Amurka Ta Kai Wa Venezuela

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.