ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Ƙwace Kadarorin ‘Yan Nijeriya 8 Da Ake Zargi Da Tallafa Wa Ta’addanci

by Sadiq
5 months ago
U.S. President Donald Trump speaks during a visit to the Kennedy Center in Washington, D.C., U.S., August 13, 2025.  REUTERS/Kevin Lamarque

U.S. President Donald Trump speaks during a visit to the Kennedy Center in Washington, D.C., U.S., August 13, 2025. REUTERS/Kevin Lamarque

Gwamnatin Amurka ta ƙwace kadarorin wasu ‘yan Nijeriya takwas saboda zargin cewa suna taimaka wa ayyukan ta’addanci, ciki har da ƙungiyar Boko Haram da ISIL.

Hukumar kula da kadarorin ƙasashen waje ta ma’aikatar baitulmalin Amurka ta ce ana zargin mutanen da aikata laifukan kutse ta intanet da wasu hanyoyi domin tallafa wa ta’addanci.

  • Nahiyar Afrika Ta Yaba Da Sakon Xi Jinping Ga Taron AU
  • Fiye Da Yara Miliyan 2 Ne Ke Gararamba Da Bacci A Wuri Mai Ƙazanta A Kano – GIOPPINI

Ɗaya daga cikinsu shi ne Salih Yusuf Adamu, wanda aka taɓa ɗaure shi a Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa bayan an gano ya kafa wata gidauniya da ta tara kuɗi domin taimaka wa Boko Haram a shekarar 2022.

ADVERTISEMENT

Sauran mutanen sun haɗa da Babestan Oluwole Ademulero, Abu Abdullah ibn Umar Al-Barnawi, Abu Musab Al-Barnawi, Khaled Al-Barnawi, Ibrahim Ali Alhassan, da Abu Bakr ibn Muhammad ibn Ali Al-Mainuki.

Yawancinsu sun fito ne daga Maiduguri a Jihar Borno.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

Wannan mataki na zuwa ne a lokacin da wasu ‘yan majalisar dokokin Amurka suka ba da shawarar a ƙaƙaba takunkumi ga tsohon gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso da kuma ƙungiyar Miyetti Allah, bisa zargin alaƙa da ta’addanci da cin zarafin Kiristoci.

A watan Oktoban 2025, shugaban Amurka Donald Trump ya sake bayyana cewa za a saka Nijeriya cikin jerin ƙasashen da ke da damuwa, yana mai zargin ana take ‘yancin addini a ƙasar.

MASU ALAKA

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna
Rahotonni

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah
Manyan Labarai

Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

July 18, 2026
Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Next Post
Majalisar Shari’a Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka A Kan Kwankwaso

Majalisar Shari’a Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka A Kan Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026
Manufar Sin Ta Ba Da Jagoranci Ga Tafiyar Da Fasahar AI A Duniya

Manufar Sin Ta Ba Da Jagoranci Ga Tafiyar Da Fasahar AI A Duniya

July 18, 2026
CDC Ta Afirka Ta Yaba Wa Sin Bisa Goyon Bayanta Ga Dakile Cutar Ebola

CDC Ta Afirka Ta Yaba Wa Sin Bisa Goyon Bayanta Ga Dakile Cutar Ebola

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.