ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Karuwar Kayan Da Aka Sauke A Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Da Kashi 24.8 A 2025 —Rahoto

by Bello Hamza
4 months ago
Jiragen

NPA na kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya alakanta wannan karuwar, a matsayin babban ci gaba, da aka samar a fannin na sufurin Jiragen Ruwan.

“ Wannan karuwar ta kasance daga cikin daya da aka samu a kasar, musamman a cikin tarihin tafiyar da harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar nna, wanda hakan ya kuma kara saita kara tabbatar da yin gasa a fannin, musamman a tsakanin jiga-jigan ‘yan kasuwa, da ke a fadin duniya, “ A cewar,” Dantsoho.

  • Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’addan ISWAP 20 A Jihar Yobe
  • Gwamna Uba Sani Bai Nuna Goyon Bayan Wani Ɗan Takarar Majalisa Ba – Gwamnatin Kaduna 

 Wasu masu yin fashin baki a fannin sun sanar da cewa, karuwar ta kai kusan ta kaso 59.2, musamman saboda tsare-tsaren da gwamnatin tarayya ta samar a fannin, wanda hakan ya kara habaka hada-hadar da bata shifi bangaren man fetur ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, kwantainar da aka fitar da su daga cikin kasar sun kai kaso Containerised 25.7 wanda hakan ya nuna cewa, jimlarsu sun kai na miliyan 2.1.

Kazalika, kwatianr da aka shigo da su cikin kasar sun karu zuwa kaso 32.8, wanda hakan ya nuna irin bukatar da ake da su, a cikin kasar, inda kuma karin wasu kawantar da aka fitar zuwa ketare, suka karu zuwa kaso 3.1.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Hakazalika, an kuma samu wata karuwar wajen shiga kwantai daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar zuwa Afirka ta Yamma da kuma zuwa Afirka ta Tsakiya, da suka kai kaso 205.8.

Rahoton ya nuna cewa, a Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki an sauke kayan da suka kai kaso 40.6 inda a Tashar Onne, aka sauke kaso 19.1  sai kuma a ta Apapa, aka sauke kaso 16.7.

Bugu da kari, a Tashar Lekki a nan ne,  Jiragen Ruwa suka fi sauka,  inda ake da, 55,712,  sai kuma Tashar Onne, da ke bi mata da kayan  53,022.

 A tashohin Apapa da Tin Can Island, sun tarbi Jiragen Ruwa da suka kai akalla 33,251 zuwa 36,909, inda kuma ta Delta, ta tabi kayan da suka kai 17,414.

Ko da yake, Tashar Tin Can Island ce da fi sauke Jiragen Ruwa, inda suka kai kaso 22.7, inda kuma Tashoshin Lekki da Onne, suka tarbi kasa da Jiragen Ruwan da suka yo safarar kaya.

Gaba dayan safarar ta kusan kai wa ta kaso 12 4,477 wanda hakan ya nuna cewa, an samu gagarumin karuwa a fannin.

Kazalika, karin da aka samu na kaso 205.8 na sauke kwantainoni, hakan ya nuna irin kara habakar hada-hadar da ake gudanarwa a fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar.

Dantsoho ya sanar da cewa, karin da ake sa ran samu a zango nag aba, zai samu ne, saboda yadda gwamnatin tarayya ta samar da tsarin zamani na tfiyar da hada-hadar sururin Jiregn Ruwan kasar wato tsarin NSW.

A cewarsa, wannan zamantar da aikin, zai mayar da hankali ne, wajen samar da kayan aiki na zamani da za a yi amfani da su a fannnin.

Jiragen
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.