ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Karuwar Kayan Da Aka Sauke A Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Da Kashi 24.8 A 2025 —Rahoto

by Bello Hamza
6 months ago
Jiragen

NPA na kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya alakanta wannan karuwar, a matsayin babban ci gaba, da aka samar a fannin na sufurin Jiragen Ruwan.

“ Wannan karuwar ta kasance daga cikin daya da aka samu a kasar, musamman a cikin tarihin tafiyar da harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar nna, wanda hakan ya kuma kara saita kara tabbatar da yin gasa a fannin, musamman a tsakanin jiga-jigan ‘yan kasuwa, da ke a fadin duniya, “ A cewar,” Dantsoho.

  • Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’addan ISWAP 20 A Jihar Yobe
  • Gwamna Uba Sani Bai Nuna Goyon Bayan Wani Ɗan Takarar Majalisa Ba – Gwamnatin Kaduna 

 Wasu masu yin fashin baki a fannin sun sanar da cewa, karuwar ta kai kusan ta kaso 59.2, musamman saboda tsare-tsaren da gwamnatin tarayya ta samar a fannin, wanda hakan ya kara habaka hada-hadar da bata shifi bangaren man fetur ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, kwantainar da aka fitar da su daga cikin kasar sun kai kaso Containerised 25.7 wanda hakan ya nuna cewa, jimlarsu sun kai na miliyan 2.1.

Kazalika, kwatianr da aka shigo da su cikin kasar sun karu zuwa kaso 32.8, wanda hakan ya nuna irin bukatar da ake da su, a cikin kasar, inda kuma karin wasu kawantar da aka fitar zuwa ketare, suka karu zuwa kaso 3.1.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

Hakazalika, an kuma samu wata karuwar wajen shiga kwantai daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar zuwa Afirka ta Yamma da kuma zuwa Afirka ta Tsakiya, da suka kai kaso 205.8.

Rahoton ya nuna cewa, a Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki an sauke kayan da suka kai kaso 40.6 inda a Tashar Onne, aka sauke kaso 19.1  sai kuma a ta Apapa, aka sauke kaso 16.7.

Bugu da kari, a Tashar Lekki a nan ne,  Jiragen Ruwa suka fi sauka,  inda ake da, 55,712,  sai kuma Tashar Onne, da ke bi mata da kayan  53,022.

 A tashohin Apapa da Tin Can Island, sun tarbi Jiragen Ruwa da suka kai akalla 33,251 zuwa 36,909, inda kuma ta Delta, ta tabi kayan da suka kai 17,414.

Ko da yake, Tashar Tin Can Island ce da fi sauke Jiragen Ruwa, inda suka kai kaso 22.7, inda kuma Tashoshin Lekki da Onne, suka tarbi kasa da Jiragen Ruwan da suka yo safarar kaya.

Gaba dayan safarar ta kusan kai wa ta kaso 12 4,477 wanda hakan ya nuna cewa, an samu gagarumin karuwa a fannin.

Kazalika, karin da aka samu na kaso 205.8 na sauke kwantainoni, hakan ya nuna irin kara habakar hada-hadar da ake gudanarwa a fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar.

Dantsoho ya sanar da cewa, karin da ake sa ran samu a zango nag aba, zai samu ne, saboda yadda gwamnatin tarayya ta samar da tsarin zamani na tfiyar da hada-hadar sururin Jiregn Ruwan kasar wato tsarin NSW.

A cewarsa, wannan zamantar da aikin, zai mayar da hankali ne, wajen samar da kayan aiki na zamani da za a yi amfani da su a fannnin.

Jiragen
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas
Tattalin Arziki

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

September 4, 2026
NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
Tattalin Arziki

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

September 4, 2026
NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja
Tattalin Arziki

NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja

August 28, 2026
Next Post
Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.