ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Karuwar Kayan Da Aka Sauke A Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Da Kashi 24.8 A 2025 —Rahoto

by Bello Hamza
3 months ago
Jiragen

NPA na kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya alakanta wannan karuwar, a matsayin babban ci gaba, da aka samar a fannin na sufurin Jiragen Ruwan.

“ Wannan karuwar ta kasance daga cikin daya da aka samu a kasar, musamman a cikin tarihin tafiyar da harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar nna, wanda hakan ya kuma kara saita kara tabbatar da yin gasa a fannin, musamman a tsakanin jiga-jigan ‘yan kasuwa, da ke a fadin duniya, “ A cewar,” Dantsoho.

  • Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’addan ISWAP 20 A Jihar Yobe
  • Gwamna Uba Sani Bai Nuna Goyon Bayan Wani Ɗan Takarar Majalisa Ba – Gwamnatin Kaduna 

 Wasu masu yin fashin baki a fannin sun sanar da cewa, karuwar ta kai kusan ta kaso 59.2, musamman saboda tsare-tsaren da gwamnatin tarayya ta samar a fannin, wanda hakan ya kara habaka hada-hadar da bata shifi bangaren man fetur ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, kwantainar da aka fitar da su daga cikin kasar sun kai kaso Containerised 25.7 wanda hakan ya nuna cewa, jimlarsu sun kai na miliyan 2.1.

Kazalika, kwatianr da aka shigo da su cikin kasar sun karu zuwa kaso 32.8, wanda hakan ya nuna irin bukatar da ake da su, a cikin kasar, inda kuma karin wasu kawantar da aka fitar zuwa ketare, suka karu zuwa kaso 3.1.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Hakazalika, an kuma samu wata karuwar wajen shiga kwantai daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar zuwa Afirka ta Yamma da kuma zuwa Afirka ta Tsakiya, da suka kai kaso 205.8.

Rahoton ya nuna cewa, a Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki an sauke kayan da suka kai kaso 40.6 inda a Tashar Onne, aka sauke kaso 19.1  sai kuma a ta Apapa, aka sauke kaso 16.7.

Bugu da kari, a Tashar Lekki a nan ne,  Jiragen Ruwa suka fi sauka,  inda ake da, 55,712,  sai kuma Tashar Onne, da ke bi mata da kayan  53,022.

 A tashohin Apapa da Tin Can Island, sun tarbi Jiragen Ruwa da suka kai akalla 33,251 zuwa 36,909, inda kuma ta Delta, ta tabi kayan da suka kai 17,414.

Ko da yake, Tashar Tin Can Island ce da fi sauke Jiragen Ruwa, inda suka kai kaso 22.7, inda kuma Tashoshin Lekki da Onne, suka tarbi kasa da Jiragen Ruwan da suka yo safarar kaya.

Gaba dayan safarar ta kusan kai wa ta kaso 12 4,477 wanda hakan ya nuna cewa, an samu gagarumin karuwa a fannin.

Kazalika, karin da aka samu na kaso 205.8 na sauke kwantainoni, hakan ya nuna irin kara habakar hada-hadar da ake gudanarwa a fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar.

Dantsoho ya sanar da cewa, karin da ake sa ran samu a zango nag aba, zai samu ne, saboda yadda gwamnatin tarayya ta samar da tsarin zamani na tfiyar da hada-hadar sururin Jiregn Ruwan kasar wato tsarin NSW.

A cewarsa, wannan zamantar da aikin, zai mayar da hankali ne, wajen samar da kayan aiki na zamani da za a yi amfani da su a fannnin.

Jiragen
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.