ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Karuwar Kayan Da Aka Sauke A Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Da Kashi 24.8 A 2025 —Rahoto

by Bello Hamza
3 months ago
Jiragen

NPA na kasa Dakta Abubakar Dantsoho, ya alakanta wannan karuwar, a matsayin babban ci gaba, da aka samar a fannin na sufurin Jiragen Ruwan.

“ Wannan karuwar ta kasance daga cikin daya da aka samu a kasar, musamman a cikin tarihin tafiyar da harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar nna, wanda hakan ya kuma kara saita kara tabbatar da yin gasa a fannin, musamman a tsakanin jiga-jigan ‘yan kasuwa, da ke a fadin duniya, “ A cewar,” Dantsoho.

  • Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’addan ISWAP 20 A Jihar Yobe
  • Gwamna Uba Sani Bai Nuna Goyon Bayan Wani Ɗan Takarar Majalisa Ba – Gwamnatin Kaduna 

 Wasu masu yin fashin baki a fannin sun sanar da cewa, karuwar ta kai kusan ta kaso 59.2, musamman saboda tsare-tsaren da gwamnatin tarayya ta samar a fannin, wanda hakan ya kara habaka hada-hadar da bata shifi bangaren man fetur ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, kwantainar da aka fitar da su daga cikin kasar sun kai kaso Containerised 25.7 wanda hakan ya nuna cewa, jimlarsu sun kai na miliyan 2.1.

Kazalika, kwatianr da aka shigo da su cikin kasar sun karu zuwa kaso 32.8, wanda hakan ya nuna irin bukatar da ake da su, a cikin kasar, inda kuma karin wasu kawantar da aka fitar zuwa ketare, suka karu zuwa kaso 3.1.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Hakazalika, an kuma samu wata karuwar wajen shiga kwantai daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar zuwa Afirka ta Yamma da kuma zuwa Afirka ta Tsakiya, da suka kai kaso 205.8.

Rahoton ya nuna cewa, a Tashar Jiragen Ruwa ta Lekki an sauke kayan da suka kai kaso 40.6 inda a Tashar Onne, aka sauke kaso 19.1  sai kuma a ta Apapa, aka sauke kaso 16.7.

Bugu da kari, a Tashar Lekki a nan ne,  Jiragen Ruwa suka fi sauka,  inda ake da, 55,712,  sai kuma Tashar Onne, da ke bi mata da kayan  53,022.

 A tashohin Apapa da Tin Can Island, sun tarbi Jiragen Ruwa da suka kai akalla 33,251 zuwa 36,909, inda kuma ta Delta, ta tabi kayan da suka kai 17,414.

Ko da yake, Tashar Tin Can Island ce da fi sauke Jiragen Ruwa, inda suka kai kaso 22.7, inda kuma Tashoshin Lekki da Onne, suka tarbi kasa da Jiragen Ruwan da suka yo safarar kaya.

Gaba dayan safarar ta kusan kai wa ta kaso 12 4,477 wanda hakan ya nuna cewa, an samu gagarumin karuwa a fannin.

Kazalika, karin da aka samu na kaso 205.8 na sauke kwantainoni, hakan ya nuna irin kara habakar hada-hadar da ake gudanarwa a fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar.

Dantsoho ya sanar da cewa, karin da ake sa ran samu a zango nag aba, zai samu ne, saboda yadda gwamnatin tarayya ta samar da tsarin zamani na tfiyar da hada-hadar sururin Jiregn Ruwan kasar wato tsarin NSW.

A cewarsa, wannan zamantar da aikin, zai mayar da hankali ne, wajen samar da kayan aiki na zamani da za a yi amfani da su a fannnin.

Jiragen
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

Ramadan: Kamfanin Indomie Ya Shirya Shan Ruwa A Gidajen Kwastomominsa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.