Tsohon Firaministan Kasar Sin Zhu Rongji Ya Rasu Yana Da Shekaru 98 A Duniya
Tsohon firaministan kasar Sin, Zhu Rongji, ya rasu sakamakon rashin lafiya yana da shekaru 98 a duniya, a birnin Beijing...
Tsohon firaministan kasar Sin, Zhu Rongji, ya rasu sakamakon rashin lafiya yana da shekaru 98 a duniya, a birnin Beijing...
Ma’aikatar kula da cinikayya ta kasar Sin ta gabatar da hukunci na wucin gadi dangane da binciken da take yi...
Ma’aikatar tsaron kasar Sin ta sanar a yau Talata cewa, dakarun sojin ruwa na kasar da na Indonesiya za su gudanar da atisayen kewaya teku a yankin ruwan da ke gabashin tsibirin Taiwan na kasar Sin a tsakiyar watan Agustan nan. Ma’aikatar tsaron ta kuma bayyana cewa, wannan atisaye na da nufin inganta karfin gudanar da ayyuka na hadin gwiwa a tsakanin dakarun sojin ruwan guda biyu ne, da zurfafa hadin gwiwa a aikace, gami da kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a shiyyar. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Hon. Idris Muhammad Gobir, wanda ya yi karatu a Maryam Abacha American University, Maradi (MAAUN), ya...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen Jihar Edo ta kama wani dattijo mai shekaru 58,...
A yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika wa shugaban Colombia Abelardo de la Espriella sakon ta’aziyya a...
Hukumar Kwastam ta Nijeriya (NCS), ta kama kulli 3,300 na abubuwan fashewa da aka yi yunkurin shigo da su daga...
Ma’aikatar tsaron kasar Sin ta sanar a yau Talata cewa, kasar za ta tura sabbin jiragen sojin ruwa na rakiya...
Jihar Katsina na tura wani gagarumin hadin kayan aikin tsaro, tattara bayanan sirri da matakan tsaro na al’umma, yayin da...
A cikin wannan shekarar, kasar Sin ta fuskanci matsanantan ibtila’o’i na yanayi a-kai-a-kai. Hukumomi a dukkan matakai sun tsara ayyukan...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.