Sin Za Ta Kara Karfafa Kare Muhallin Halittu Don Inganta Tsarin Rayuwar Mabanbantan Halittu Nan Zuwa 2030
Kasar Sin ta sha alwashin kara karfafa kare muhallin halittu don inganta tsarin rayuwar mabanbantan halittu, karkashin shirin raya kasar...
Kasar Sin ta sha alwashin kara karfafa kare muhallin halittu don inganta tsarin rayuwar mabanbantan halittu, karkashin shirin raya kasar...
Shahararren dan kwallon kafa a Duniya Lionel Messi ya bayyana cewar bashida tabbacin iya cigaba da taka leda bayan mutuwar...
Jakadan Sin mai kula da aikin kwance damara Li Chijiang, ya mayar da kakkarfan martani ga kalaman wakilin Amurka game...
Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi gargadin yiwuwar samun ambaliyar ruwa a wasu sassan jihohi 13 tsakanin...
Tsohon firaministan kasar Sin, Zhu Rongji, ya rasu sakamakon rashin lafiya yana da shekaru 98 a duniya, a birnin Beijing...
Ma’aikatar kula da cinikayya ta kasar Sin ta gabatar da hukunci na wucin gadi dangane da binciken da take yi...
Ma’aikatar tsaron kasar Sin ta sanar a yau Talata cewa, dakarun sojin ruwa na kasar da na Indonesiya za su gudanar da atisayen kewaya teku a yankin ruwan da ke gabashin tsibirin Taiwan na kasar Sin a tsakiyar watan Agustan nan. Ma’aikatar tsaron ta kuma bayyana cewa, wannan atisaye na da nufin inganta karfin gudanar da ayyuka na hadin gwiwa a tsakanin dakarun sojin ruwan guda biyu ne, da zurfafa hadin gwiwa a aikace, gami da kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a shiyyar. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Hon. Idris Muhammad Gobir, wanda ya yi karatu a Maryam Abacha American University, Maradi (MAAUN), ya...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen Jihar Edo ta kama wani dattijo mai shekaru 58,...
A yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika wa shugaban Colombia Abelardo de la Espriella sakon ta’aziyya a...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.