Auren Gata: Za A Saka Wa Kowace Amarya Kuɗin Sadakinta N200,000 A Asusunta
Gwamnatin Jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ware Naira miliyan 300 domin gudanar da bikin auren gata...
Gwamnatin Jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ware Naira miliyan 300 domin gudanar da bikin auren gata...
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta yi gargadin cewa maniyyatan da suka gaza miƙa ingantattun fasfofinsu na tafiya...
Gwamnatin Zimbabwe da hadin gwiwar asusun kula da kananan yara na MDD (UNICEF), sun kaddamar da wani shirin shekaru biyu...
Bankin Stanbic na Uganda, ya kaddamar da tsarin biyan kudi da kudin Sin watau CIPS, domin inganta hada-hadar kudi tsakanin...
Amadou Magagi, masanin harkokin cinikayya da tattalin arziki na kasar Niger, ya bayyana manufar kasar Sin ta soke haraji kan kayayyakin kasashen Afrika 53 da ke da huldar diplomasiyya da ita, a matsayin wadda ta wuce batun alfanun cinikayya, inda ya ce tana nuna dadadden kudurin Sin na samun ci gaba na baya daya, da dunkulewar tattalin arzikin duniya da hadin gwiwa bisa ka’idojin mutunta juna da daidaito da moriyar juna. Amadou Magagi, masani a cibiyar bunkasa cinikayya da masana’natu ta Niger, ya bayyana haka ga kamfanin dillancin labarai na Xinhua, inda ya kara da cewa, manufar ta bayar da damar aiwatar da alkawarin da aka yi karkashin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afrika, na tallafa wa ayyukan masana’antu a Afrika da karfafa shigar nahiyar cikin tsarin samar da kayayyaki na duniya da kirkiro karin damarmaki ga harkokin kasuwanci na nahiyar. Da yake bayani game da alfanun da ake sa ran Niger za ta samu, Amadou Magagi ya bayyana manufar a matsayin wata muhimmiyar dama ta musammam. Ya ce Niger tana da dimbin amfanin gona da dabbobi da albarkatun karkashin kasa, haka kuma tana da karfi a bangarorin da suka shafi ridi da gyada da gurjiya da gam da aya da kayayyakin dabbobi da kuma kayayyaki masu daraja. Ya ce samun damar shiga katafariyar kasuwar Sin za ta taimaka wajen kara yawan abubuwan da Niger ke fitar wa da inganta sarrafa albarkatu a cikin gida da kuma kirkiro karin guraben ayyukan yi. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Yau Asabar, babbar hukumar kula da kasuwa ta Sin wato SAMR, ta fitar da alkaluman da ke nuna cewa, kamfanonin...
An gudanar da wani taro a kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, don tattauna batun aikin bayar da ilimi na...
A wannan tattaunawar da wakilinmu Muhammad Baƙir Bello ya yi da Ahmad Shu’aibu Isa, shugaban wata ƙungiya mai fafutukar wayar...
Alkaluman da hukumomin kasar Sin suka gabatar a jiya Juma'a sun nuna cewa, darajar kayayyakin da aka shigar da su...
Fatima Mubaraka matashiya ce da ta jajirce wajen amfani da kafafen yaɗa labarai na zamani wajen bunƙasa sana’arta ta ɗinki....
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.