ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Batun Sauya Sheka Da Makomar Dimokiradiyyar Nijeriya  A 2027

by Leadership Hausa
4 months ago
Sheka

A yayin da Nijeriya ke shirye-shiyen shiga wani sabon zango na tunkarar zabukan shekarar 2027, ‘yan siyasa, masu rike da madafun iko, sai  kai Gwauro da Mari suke ta faman yi, domin ci gaba da rike ikonsu, inda wasun su kuma suke ta sauya sheka zuwa wasu jamiyyu, domin dai, su ga sun tsallake siradin, na 2027.

Koda yake, wannan halin, ba sabon abu ne, fannin siyasar kasar ba, amma abinda yake sabo ga batun shi ne, ganin yadda kota halin kaka, masu rike da madafun ikon, suke son ci gaba da rike madafun na su, na ikon.

  • Majalisar Dattawa Ta Kai Ta’aziyya Ga Al’ummar Kurmin Wali, Ta Yi Alkawarin Kayan Agaji
  • Hotuna: Babbar Mota Ta Hallaka Wata Bafulatana A Bauchi

Akasarin wadannan ‘yan siyasar da ke a cikin jami’yyun adawa, na dai ganin sauya sheka zuwa jami’iyya mai mulki, shi ne, kawai mafita, a gare su, matukar suna son ci gaba da jan ragamar alumominsu, da suka jagoranta.

ADVERTISEMENT

Misali, akalla Gwamnonin hudu na jam’iyyar PDP, a  watan Disambar 2025, suka sauya sheka, inda suka danganta cewa, sun yi hakan ne, saboda rikice-rikiecen cikin gida, a PDP, inda daga baya, wasu Gwamnoni biyu, suma, suka bi sahu.

Kazalika, sauya sheka da Gwamnan jihar Knao da aka zaba a inuwar jam’iyyar NNPP zuwa jami’iyyar APC, hakan ya kawo karshen rade-radin da ake yi, cewa, Abba Kabir Yusuf, zai sauya sheka.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Za a dai iya cewa, a jamhuriya ta hudu, akasarin tsare-tsare da sauran shiye-shiye irin na shugabanci a tsakanin jam’iyyu, kusan duk sun kau.

Hakan ya sanya, jami’iyyun tamkar su zamo  wani Tsani na kawai neman takara da tattaunawa tare da hada-hadar Tikitin neman tsayawa takara.

A gafe daya kuma, an shafe shekaru, kotuna na shiga tsakanin jami’iyyu, idan an samu wata takaddama, a yayin da aka gudanar da zabukan fidda gwani.

A saboda kaucewa duk wani tirniki, da ‘yan siyasa, musamman ‘yan takara suke ganin za su fuskanta, hakan ya sanya, suke kokarin sauya sheka, domin samun kai wa, ga tudun mun tsira.

Mulkin Dimokiradiyya dai, ya dogara ne kachokam, kan sasantawa a cikin sauki, a tsakanin ‘yan takara, inda su kuma masu kada kuri’a ke barge gumisnu, ta hanyar zabar wanda suke ra’yi, a ranar zabe.

Hakazalika, a daidai lokacin da zabukan 2027 ke kara karatowa, inda a lokacin ne, ‘yan Nijeriya ya kamata su yanke hukuncin wanda ya fi cancanta ya shugabance su, amma abin takaici, sai dai kawai, ‘yan siyasar, su shige daki su yi kukus kan wanda zai tsaya takara, ba tare da gudanar da yin yakin neman zabe ba.

Wannan ya kara haifar da rashin amincewa, a zuciyar ‘yan kasar da kuma kara durkuasar da Dimokiradiyyar kasar.

Kazalika, a kasar akwai matsin tattalin arziki da rashin gamsuwa, musamman a tsakanin matasa, wanda hakan ke haifar da rauni, ga sakamakon zabe.

Mai makon ‘yan siyasar su rinka janyo masu jefa kuri’a a jiki da nuna gaskiya, amma sun buge da sauya sheka, zuwa wata jami’yya.

Wannan yawan sauya shekar, na janyo babbar illa ga tsari da akidar samar da ci gaba a kasa.

Hakazalika, ba wai lallai sai bangaren shari’a, ya shiga tsakanin duk wata takadda da ta kunno kai a cikin jam’iyyu ba, domin abu ne, su jami’iyyun za su iya lalubo da mafita.

Shigar da bangaren shari’a a duk wata tataburza ta rikicin da ya kunno kai a cikin wata jami’iyya hakan kan shafi kima da kuma martabar bangren na shari’a, inda hakan zai kuma zubar da mutucin bangaren, a idon ‘yan kasa.

Nijeriya dai, ba za iya samar da kinshikin Dimokiradiyya mai dore ba, matukar,  ‘yan siyasar kasar, za su ci gaba da sauya sheka, zuwa wata jami’yya.

Ya zama wajbi, jami’yyun kasar su tabbatar da sun karfafa Dimokiradiyya a cikin jami’yyunsu da kara karfafa kundin tsarin mulkin jami’iyyunsu, tare da daukar mataki, ga duk ‘yan jami’yyar da suka sauya sheka.

Dole a rinka yin gaskiya a yayin zaben fidda gwani kuma dole ‘ya’yan jami’iyyun su san da cewa, suna da hakki a yayin gudanar zaben fidda gwani, jami’iyyunsu.

Bugu da kari, suma sauran hukumomin da ke sanya ido, a kasar, akiwar rawar da za su iya takawa, kan batun.

Wabi ne batun sauye-sayen dokar zabe, ta wuce batu ne na tabbatar da ladarbarwa da cikn ka’ida, a tsakanin jam’iyyu.

Bayar da ‘yanci fadar ra’ayi ga kungiyoyi, abu ne da ke da matukar mahaimmanci, domin idan babu hakan, akwai matsala.

Mulin Dimokiradiyya na ginawa ne kawai, daga bangaren masu kada kuri’a, ba wai a tsakanin ‘yan siyasa, su kadai ba.

Zabukan na 2027, za su kasance tamkar gwajin dafi ne, ga jami’iyyun kasar, inda hukuncin da jami’yyun da ‘yan siyasa da kutuna da kuma masu kada kuri’a, za su kan wanda wanda zai samu nasara.

Irin wannan salon na sauya sheka, matukar ba a dauki matakan da suka kamata ba, hakan ko dai ya haifar da alfanu na gajeren zango ko ma, na dogon zango.

Nijiya dai, na cikin tsaka mai wuya, dangane da zabukan na 2027, da ke kara karatowa.

Alamu dai na nuna cewa, irin wannan sauya shekar da ‘yan siyasar ke ci gaba da yi, akwai yuwuar, za a jingine batun ‘yancin masu jefa kuri’a.

Sheka
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Ba Zamu Lamunci Buƙatar Murabus Ɗin Mataimakin Gwamna Ba — Kwankwasiyya

Ba Zamu Lamunci Buƙatar Murabus Ɗin Mataimakin Gwamna Ba — Kwankwasiyya

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.