• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Rahotonni

Bikin Sallah: Iyali A Yi Hakuri Da Yanayin Halin Rayuwa

by Idris Aliyu Daudawa
1 month ago
in Rahotonni
0
Iyali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Samin kowa ne wannan abin ba ya tsaya kadai bane kan Maigida domin halin da ke ciki na rayuwar yau da kullun, duk dan Adam yana ji a jikinsa,musamman ma yadda tabarbarewar darajarNaira ta shafi abubuwan da ake saye da sayarwa a kasuwanni Kauyuka da Biranan Nijeriya.

Maganar tsadar kayayyaki wadanda sun kunshi na cin yau da kullun da dai sauransu.

  • Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Da yake ana gab da yin babbar Sallah wadda cikin ikonAllah zata kasance ranarAsabar,saye kayayyakin da za ayi amfani da su ranar Sallah,manyan daga cikinsu sun hada da na farko shi ne abincin da za a dafawa a ranar Sallah.Suturar ko kayan da za a yi amfani dasu,sai uwa uba kuma akwai sayen maganar Ragon Layya wadda ta kasance ba dole bane sai idan mutum yana da halin yi.

Baidace ba idan Maigida ya san bai da wani hali na yin Layya ya matsa ma kan shi cewa sai ya amso bashin kudi daga wani wuri ya je ya sayi Rago,wani ma yana yin hakan ne domin ya burge makwabtansa ko iyalansa,bayan Sallah kuma a shiga yin tsulla- tsulla idan lokacin da aka tsaida na biyan bashin ya yi.

Masu iya magana sun ce mai daki shi ne ya san inda ruwa ke zubar ma sa don haka ne, ya dace ya tafiyar da al’amuransa daidai ruwa daidai tsaki.Ko kuma daidai ruwa daidai kurgi.Shi ya san yadda aljihunsa yake, bai kamata ya amince da duk wata shawara wadda daga karshe zata wahalar da shi ba, ko domin ya burge wasu ba ace shi ma mai hali ne.

Labarai Masu Nasaba

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista

Bayankuwa abin duk wani karfin hali ne wanda zai sa kansa yi na babu gaira ba dalili.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Next Post

Goron Sallah

Related

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Rahotonni

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

9 hours ago
Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista
Rahotonni

Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista

1 day ago
IGP Alkali Ya Kaddamar Da Horas Da Jami’an ‘Yansanda A Borno Gabanin Zaben 2023
Rahotonni

IGP Alkali Ya Kaddamar Da Horas Da Jami’an ‘Yansanda A Borno Gabanin Zaben 2023

2 days ago
Matsalar Tsaro: An Sake Kafa Dokar Hana Hawa Mashin A Jihar Zamfara
Rahotonni

Matsalar Tsaro: An Sake Kafa Dokar Hana Hawa Mashin A Jihar Zamfara

2 days ago
Ayyukanmu Duk Sun Karade Ko’ina A Fadin Nijeriya —Sadiya Farouq
Rahotonni

Ayyukanmu Duk Sun Karade Ko’ina A Fadin Nijeriya —Sadiya Farouq

2 days ago
Taimako Ko Barna?
Rahotonni

Taimako Ko Barna?

3 days ago
Next Post
Goro

Goron Sallah

LABARAI MASU NASABA

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

August 18, 2022
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.