• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

DA DUMI-DUMI: Wani Gini Mai Hawa 7 Ya Rushe A Legas

by Muhammad
7 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani gini mai hawa bakwai da ake ginawa a kan titin Oba Idowu Oniru, Legas, ya ruguje, inda mutane kusan shida suke karkashinsa.

Babban Sakatare a Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas, Dokta Olufemi Damilola Oke-Osanyintolu, ya tabbatar da faruwar lamarin a safiyar Lahadi.

  • Wayar Salula Ta Haddasa Gobara A Gidan Mai A Legas
  • Tankin Ruwa Ya Yi Ajalin Mutane 2 A Legas

Ya bayyana cewa, an fara aikin hako a wurin domin ceto wadanda suka makale.

Ya ce, “Bayan isa wurin da lamarin ya faru, an gano wani gini mai hawa 7 da ba a kammala gininsa ba ya ruguje. Babu wani rauni da ya samu amma kimanin mutane shida aka ruwaito sun makale a karkashin baraguzan ginin da ya ruguje.

“Za a yi amfani da na’urar tona na hukumar domin ceto wadanda suka makale. Aikin ci gaba da gudana.”

Labarai Masu Nasaba

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun

ShareTweetSendShare
Previous Post

Atiku Ya Gana Da ‘Ƴan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar PDP

Next Post

Kosai Mai Kayan Hadi Na Musamman

Related

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu

3 days ago
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun

3 days ago
Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota

4 days ago
Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

6 days ago
Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi

1 week ago
Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida
Da ɗumi-ɗuminsa

Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida

1 week ago
Next Post
Kosai Mai Kayan Hadi Na Musamman

Kosai Mai Kayan Hadi Na Musamman

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

March 27, 2023
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.