Bisa kididdigar da hukumar kididdiga ta kasar Sin ta fitar a yau...
Read moreDetailsA yau Litinin ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya mika sakon...
Read moreDetailsA yau Litinin ne kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian,...
Read moreDetailsDa karfe 11:02 na ranar yau Litinin, an cimma nasarar harba tauraron...
Read moreDetailsShugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi kira da a yi kokarin koyi da hangen nesa da kaifin tunani irin na marigayi tsohon shugaban Sin, Jiang Zemin. Xi wanda shi ne sakatare janar na kwamitin kolin JKS kuma shugaban hukumar koli mai kula da ayyukan soji, ya bayyana haka ne yau Litinin, yayin taron da aka yi a Beijing albarkacin cika shekaru 100 da haihuwar marigayi Jiang Zemin. A cewar shugaba Xi, Jiang Zemin ya daukaka burin JKS da kasar ta hanyar daukar manyan matakai da dama bisa mahangar kasa da kasa da kuma hangen nesa. Ya kuma gudanar da shirye-shirye cikin kaifin basira domin gina al’umma mai matsakaicin ci gaba ta kowace fuska. Haka kuma, ya gabatar da jerin manufofin harkokin waje da muhimman dabaru domin samun duniya da ke da rarrabuwar iko tsakanin kasa da kasa, da dunkulewar tattalin arzikin duniya bisa turbar da ta dace. Shugaba Xi Jinping ya kara da cewa, a wannan sabuwar tafiya, abu ne mai muhimmanci a aiwatar da sabuwar falsafar ci gaba a dukkan fannoni da gaggauta kirkiro sabuwar hanyar ci gaba da samun nasara mai kwari wajen inganta ci gaba mai inganci. Haka kuma, ya yi kira da a kara kokarin gina al’umma mai makomar bai daya ga dan adam da kara kuzari ga zaman lafiya da ci gaba a duniya. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Read moreDetailsShekaru 90 da suka gabata, wasu matasa sanye da takalman ciyawa suka...
Read moreDetailsAn gudanar da wani taron kara wa juna sani game da manufar...
Read moreDetailsA ranar Juma’a 14 ga watan nan ne aka kaddamar da wani...
Read moreDetailsWani dan yawon bude ido mai suna Urvie, daga Birtaniya wanda a...
Read moreDetailsJakadan Sin A Jakadan kasar Sin a tarayyar Najeriya Yu Dunhai, ya...
Read moreDetails© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.